Showing 15001 words to 18000 words out of 94870 words

Chapter 6 - Umarnin Iyaye Book Complete By tyetyelorh.txt

resturant din hotel din ya wuce ya zauna yadan ci abinci sannan ya zaga hotel din daga baya de yayi ta salloli sannan ya kwanta


TYETYELORH❣
[15:42, 5/6/2017] Rrspectable: [10:42, 1/5/2017] Tyetyelorh-❣: 💋💋💋UMARNIN IYAYE💋💋💋

WRITTEN BY:
TYETYELORH

EDITED BY:
AMEENATOU

IN DEDICATION TO LAWIZAS

5⃣5⃣ ↗ 6⃣0⃣

WASHE GARI

Da misalin karfe goma bayan kowa ya karya suka sirya aka shiga gari
Da mools da kasuwan ni babu inda basu shiga bah dayake a babbar garin suka sauka mumbai

Bayan an dawi gida aka shiga bude kaya kowa ya saya kayan sawa banda Adeel yashi wani abu ya saya kaman earpice ne irin wanda ake sawa a jefan hannu idan za'a fita gym toh irinshi ya saya

Ameenah ta kalleshi irin kallon mamaki
Ya daga kai ya kalleta ya daga giranshi irin alaman me kike kallona ta girgiza kai ta juya

Tace ma Mami
Mami ke baki bude jayan ki bah tace ae baxan bude bane
Hakeem yace meyasa tace wai ina ruwanku
Hakeem yace ae kuwa Mami se munga me kike buye mana ya taso ya kama kokarin bude jakan shida safieyarh
Mami ta mike tana kokarin dauke jakan itama Ameenah ta mike duk suka tarun mata

Adeel ne ya taso yace tubda tace babu wanda zega jakan toh babu me gani ya shigan ma Mami ae ko ya fuzgo jakan a hannunsu
Mami tayi dariya tayi masu gwalo
Ameenah ta kalla hakeem tace wai kaman bamuda namiji a cikin mu

Hakeem yace aekam fuzga daya ya amsa yana magana yana kallon safieyarh kaman itace namjin
Se kuma yace waittt nine namijin
Mami da Adeel suka kyalkyale da dariya

Safieyarh tace ae ba lefinshi bane kinga fa inda yake kaman nace
Hakeem yace ohhh yanxin kuna cewa banda karfi kenan
Ameenah ta nannade hannunta tace yap

Kowa yace a mana
Yace ni kuma zan nuna maki ni namiji ne muyi compotition nida Adeel tunda shi kuke cewa namiji koh
Adeel yayi murmushi yace wannan irin competition chose anything

Hakeem ya tsaya yana kallon dakin seya hango wani side drawer agefe
Yace wancan kowa ya dagashi sau uku banda ajiye wai

Adeel ya kalla yace good by me amma wait idan aka ci me gift din mutum
Mami tayi sauri ta amsa tace gift guda biyu ne zan bude mashi bag din ya gani sannan zan bashi wani ticket na wani show da za'ayi gobe
Hakeem yayi sauri yace idan naci nida safieyarh zamuje
Safieyarh ta washe hakuri tace yawwa yaya hakeem jai zaka ci

Mami tace kaifa Adeel idan kaci dawa zaka
Ya tsaya ya kalla Mami sannan ya kalla Ameenah yace ni kuma da Ameenah zani
A zuciyanta tacr kaji munafuki

Amma a zahiri ta daure fuska shi kuma seda ya tabbatar Mami na kallonsu yayi mata murmushi
Mamu kuwa se murmushi takeyi tana jin dadi Adeel ya fara son Ameenah alahalin shi ganin idonta yakeyi dan Allah kadai yasan abunda yake shirya ma Ameenah idan ta shigo gidanshi

Safieyarh se zuga Hakeem take shi se wani bubbuga hannu yakeyi waishi me karfi
Ameenah tana dariya tana hawaye tace karfa ka balla hannunka kana jinka kaman pencil
Ya juyo ya galla mata harara

Mami da Adeel suka ringa mai dariya
Adeel yace toh waje fara
Hakeem da karfinshi yace kai
Yace okeyy oo
Ya mike ya fara daga drawer kaman yana daga loka daya na shinkafa haka takeji ya daga so uku cigan iyawa

Yana gamawa Mami ta fara mai tafi da durgura Ameenah itama tayi mai tafi
Hakeem ya taso kaman wani lagwani yace matsa ma master
Adeel yayi murmushi ya matsa mai
Shi hakeem inda yaga Adeel ya daga toh seya aza beda wani nauyi dan haka da karfinshi yaje wajan
Yana fara daga na farko se bayanshi yayi wani kara ji kake kasss
Da sauri ya ajiye yace i give up

Dukkan su suka ringa mai dariya hadda hawaye shi kuma kaman yayi kuka yace safieyarh hadda ke i thought kina cikin team dina
Ta daure fuska tace a mana ina cikin team dinka
Yana juyawa se dariyan ya tsinke ta kasa contrlloing dinshi

Mami ta bude jakanta tace toh ga gift dinka
Ya amsa seya mikama hakeem da murmushin shi ze amsa Mami ta buge hannun tace baka isa ka bashi bah ba kace tare zaku da Ameenah bah

Adeel yace a amma su suje nan mu kuma zamu wani wuri goben
Ameenah tayi sauri tace gobe am not free suka juya suka kalleta Mami tace uban me zakiyi goben
Tace Mami bacci mana yau bazanyi bacci bah se 4am

Tace ni bansan da wannan bah gobe zaku fita tare da Adeel
Adeel yace Mami ki barta tayi bacci
Tace noh bata isabah

Hakeem yayi sauri yace Mami baki bude bag dinba
Tace ina ruwanka
Yace wlh Mami kin iya gwale mutum
Mami tace Adeel zo ka bude ka gani yace nohhh ba sena gani bah ni seda safenku yayi masu sallama ya fita

Daya fita Mami tace ni dannan yana burgeni yana jin maganan manya sosai daman hakeem ka kuma irinshi
Hakeem yace nah am happy been who i am shima ya fita safieyarh tace se yaya hakeem dina kana burgeni
Yayi murmushi yace kinsama kyautan headphone daya
Ameenah najin haka itama ta mike ta bisu ta ringa wasa shi yace kije gun Adeel mana ya baki
Safieyarh tayi mata gwalo

Mami kowa se dariya take masu dan suna burgeti inda suke shiri



💋💋💋
[11:21, 1/5/2017] Tyetyelorh-❣: Shi Adeel irin mutum nr ba murdadde sosai bah yanada jijiyoyi dayawa a jikinshi amma shi ba irin katon nan bane inda de jikin *yash* yake na married again haka yake ta wani fannin ma suna dan kama kadan dan ranan da suka fara shiga cikin garin mumbai mutane se tsaidashi sukeyi ana selfie dashi
Kuma dayake dan kwallo ne so wasu sun shanshi a cikin su


WASHE GARI

MISALIN KARFE 2pm duk suka shirya mommy tasasu dole se sun fita tare
Su kam su hakeem tuni aka shirya aka fita

Ameenah ta shirya tayi kyau sosai black doguwan riga tasa normal dressing dinta kenan sannan ta daura wani red raw silk akai
Tayi masifan kayau damn ita baki na amsanta tunda ita fara ce sannan ga red
Babu wani kwalliya a fuskanta eye pencil tasa kawai tayi lining sannan tasa powder se maroon lipstick ta feshe jikinta da turaruka

Ta fito dakin Mami ta shiga Mami tace kinga kyan da kikayi kuwa ta ringa daukanta picture daman ita bata gajeya da daukan hoto

Sega Adeel shima ya shigo shima ya hadu ba'a magana
Black kaftan ne a jikinshi shima wannan shine dressing dinda ya saba yi
Black kaftan da bakin wando gashin nan nashi a kwance yana shigo se kallon Ameenah yakeyi itama shi take kallo dan ya mta kyau
Daga baya koma se tayi sauri ta juya ta amsa phone dinta a hannun Mami tana ganin pictures din

Mami ta kalla Adeel tace kunga kyan da kukayi kuwa kaman yan gari
Adeel yayi murmushi ita kuwa Ameenah ko daguwa batayi bah

Mami tace ku tsaya na daukeku hoto
Ameenah tace Mami dan Allah ki barshi
Ta galla mata waji harara bada son ranta bah haka ta tsaya ta ringa daukansu pictures
Daga baya de tace su tafi kar yamma yayi

Sukayi mata sallama suka tafi suna fita cap suka tara dan basu amso mota bah
Ita ta fara shiga sannan shim ya shiga suka tafi a wani resturant suka tsaya ta bude ya fito itama ta bishi binshi kawai takeyi kaman jela

Suna shiga daman ansan zasuzo toh an rigada an shiya masu wurin zama
Suna zuwa shi ya fara zama ko kallonta beyi bah itama ta zauna
Ya dauka menu card din ya mika mata
Tace nop ita baza taci komai bah
Ya daura fuska yace amsa
Ta kalleshi tace wlh bazan amsa ba tunda banyi niya bah ta dauka phone dinta tana dannawa

Abun ya kullar dashi ya fuzga wayan ta dago ta kalleshi tace give it back
Yace ae kina da karfi koh zaki iya kwata
Abun ya bata haushi ta mike ta kai hannunta tana son ta kwata ya kauce haka ya ringa mata kaman tayi kuka

Tana juyawa se taga wasu couples suna kallonsu macen tan filming dinsu
Tace mata uban me kike video taping
Adeel yace yar 9ja toh batajin hausa
Tace mai na tambayeka ta kuma ta zauna

Matan tazo gunsu tace am vry sorry is jst dat you guyx are the bst couple i have ever meet

Ameenah ko kallonta batayi bah
Adeel yace thank you but we are not really a couple

Matan ta kalla Addel seta bude baki ta kuma wurin mijinta suka zo tare mijin yace plzz are you Adeel the great footballer

Yayi murmushi yace yess matan tayi wani ihu tace ohh myy god tace plxx can i have your authorgraph
Yace why not ya amsa yayi mata suka ringa daukan pictures

Abun ya kullarda Ameenah ta mike ya rikota yace ina zaki
Tace restroom ko zaki bini ne
Yace yes yayi kaman ze mike
Tayi sauri ta fuzga hannunta ta wuce yayi murmushi

Tana shiga ta kalla fuskanta a jikin mirror tayi murmushi tace not that bad ta gama shirmenta a toilet din daga baya ta fito
Tazo wucewa kenan se taji a bigan mata ass dinta ta juya da sauri abun ya bata mamaki
Tana juyawa setaga wani katon gardi yana zaune yana mata murmushi
Da ta juya ne da niyan mashifa amma tana ganinshi seta wuce wurin Adeel ta tsaya tace mai kaga yanzin wani ya dakan min duwawu ina cikin tafiya

Adeel ya mike ya ce what yana ina
Ta nuna mai shi ya tafi wurin tana binshi a baya
Yana zuwa kan mutumin seda ya tabashi ya juyo sannan yayi mashi wani wawan punch



Tyetyelorh❣
[15:42, 5/6/2017] Rrspectable: [13:39, 1/11/2017] Tyetyelorh-❣: 💋💋💋UMARNIN IYAYE💋💋💋

WRITTEN BY:
TYETYELORH

EDITED BY:
AMEENATOU

IN DEDICATION TO LAWIZAS


6⃣0⃣ ↗ 6⃣5⃣

Ya sake buga mai wani nan da nan jini ya fara kwaranyuwa
Mutane aka fara rikeshi ana bashi hakuri
mutumin ya mike yace wat d fck is wrong with you
Ameenah tazo tace this for touching my butt tayi kicking d***k dinshi yayi ihu ya rike
Adeel shima yace this for touching my wife ya ya sake kaimai wani punch din a jefan fuska

Ameenah ta kalla Adeel da mamaki
Wani mutum yace is it not Adeel one of d bst footballers Adeel ya kalleshi amma beyi magana bah
Mutane suka ringa daukan selfies dashi ya ja hannun Ameenah suka fita daga gun

Mutanen wajan aka taro akan mutumin daya taba Ameenah se fada ake mai shi kuma kallonsu kawai yakeyi
Suna zuwa gun dazasu hau mota suna jiran cap yazi su tara har yanxin hannunshu yana rike dana Ameenah
Ta kalleshi ta kalla hannun tace can you......
Ya juyo ya kalleta se yaga tana kallon hannun se yayi sauri ya sake dan ya manta yana rike da hannunta
Tace yah tnxx cuz you are hurting me

Yayi kama be jita bah can se tace why do yiu did that dan yanxin Mami bata nan bare kace saboda ita kayi

Yayi shiru dan besan me xe ce mata bata can seya ce because you are my sister bazan bari wani yayi humiliating dinki a cikin mutane bah
Zatayi magana kenan sega wani cap
Ya tara suka shiga tare
Da suka shiga babu wanda yayi ma wani magana a cikin su shi Adeel phone dinshi ma ya dauka yanata dan na danne
Ita kuma kallan nails dinta take tayi Allah kadai yasan tunanin me takeyi
Suna isa bakin hotel dinda suka sauka Ameenah tayi sauri ta fita daga motan ta shiga shi kuma ya tsaya yana biyan me taxi din kudin shi

Yana biyan shi ya shiga shima shi duk ya kusa su koma gida dan idan yana nan yana yawan ganinta toh he think he may have feelings for her shi kuma abunda be so kenan

Ameenah tana shiga dakin Mami ta wuce
Data shiga bata ga kowa bah a ciki dan haka se kawai ta juya ta tafi dakinta dan tayi wanka

Shi ma dakin Mami ya wuce
Tana fitowa daga dakin setaji tayi karo da mutum dana dagowa ta ganshi
Se yace God why do i keep touching dis thing

Ta bude baki irin excuse ne
Se kuma ta juya tayi tsaki sannan ta wuce
ae kuwa yayi sauri ya kamota yace wa kika na tsaki ya kamo bakinta da hannunshi
Nn da nan se yaga idonta sun fara kawo kwalla ta saketa
Tace mugu kawai tayi daki a guje
Shi kuma ya girgiza kai ya wuce nashi

Tana shiga daki wanka ta shiga sannan tayi alwala ta fito ta gabatar da sallolinta sannan ta haye gado ko kayan arjiki babu a jikinta daga ita se bom shorts se weist dayake da katon hijab din Mami tayi sallan

Shima ta gefanshi hakane wanka yayi sannan yayi sallah sannan ya haye lallausar gadonshi se bacci

Duk basu tashi ba se misalin karfe takwas kaman hadin baki a tare suka tashi
Ita Ameenah tana tashi sallah magrib tayi da isha sannan ta dauka wani jallabiya ta saka ta tafi dakin Hakeem
Tana shiga ta tarar dashi yana zaune kawai yana kallon kofa
Ita dariya ma ya bata
Ta tabashi tace yaya Hakeem lafiyanka ya daga kanshi ya kalleta kawai se yace babu komai
Ameenah taji wani iri dan tunda take bata taba ganinshi in a serious tone ba danshi kullum yana cikin wasa ne

Ta rikeshi tace yay Hakeem pls tell your baby sis meke faruwa da kai
Yayi shiru can kuma seya ce its safieyarh i think i have falling for her
Ta fashe da dariya kawai
Ta kalleta se ya mike ya ja hannunta yace fitan min daga daki tunda you can't help me feel better dariya kawai zakiyi min

Dakyar ta hadeye dariya sannan ta bashi hakuri ta ringa bashi baki har ya fara dariya sannan suka fito daga dakin suka tafi dakin Mami acan suka sama safieyarh yana ganinta seya juya ze fita tayi sauri ta kamo hannunshi sannan suka kuma cikin dakin
Ana zaune anata hira hadda Adeel itade Ameenah mamakin Adeek takeyi dan ta san shi kwata kwata be cika magana bah

Hakeem kuwa shiru yayi kawai yana satan kallon safieyarh
Mami ta lura da shirun da Hakeem yayi amma batayi magana bah
Can Mami tace gobe fah zamu kuma ae da sauri Adeel da Hakeem suka mike

A tare Mami da Ameenah sukace lafiya a tare suka ce kayan mu zamu shirya suka kalla juna sannan suka fita
Ameenah tace lallai kuwa ya gaji kenan


💋💋💋
[07:43, 1/13/2017] Tyetyelorh-❣: WASHE GARI

Tun asuba da suka tashi ba wanda ya kuma se hada kaya akeyi
Ameenah da akwati daya taje amma ta taho da akwati biyu da kuma wata karama
Itama safieyarh tayi siyayya sosai
Adeel kuwa ba abunda ya saya se abu daya
Hakeem kowa kuwa na faman shirya kaya shi kuma yana zaune da waya a hannunshi yanata murmushi safieyarh ce ta shigi dakin yana daha kai yaga itace yayi saurin boye phone dinda yake kalla
Ta karaso tana murmushi tace yaya Hakeem me kake boyewa
Ya fara inina Ammm.......mm.....babu komai se ya mike ya kama hada kayanshi yace kije ki hada kayanki mana tace ae na gama tun dazin
Se ya sake cewa toh kije ki taya Adeel

Ta kalleshi tace yaya Hakeem are you avoiding me
Ya juyo seya sosa keya ya kasa magana
Ta tsaya tana kallonshi tace do you know what you have been weird lately duk sanda na zauna kusa da kai seka fara wani kame kame you are making me feel like ina shishige maka luke you want to get rid of me toh daga yau na fita daga harkanka
Tayi wulli da headphine dinda Hakeem ya bata daman yana hannunta ta fita daga dakin

Shide yana tsaye kawai beyi magana bah tana fita yaje ya dauka headphone din se yayi pecking nashi yasa a akwati

Shi kuma Adeel yazo wucewa ya ganta ta fito da fushi ya tiketa yace mata meyafaru dake seta fashe mai da kuka tace yaya Hakeem ne yanxin ya dena kulani
Yayi murmushi rungumeta yana bata hakuri harta kwantar da hankalinta sannan suka je dakinta suka lebo akwatinta suka fito

Kowa ya fito daman an kawo masu motan da zasu tafi airport dashi toh shiga motan kawai sukayi irin babbn motane driver ya ringa jida kayan nan a cikin trunck din motan
Yana gamawa suka kama hanyan airport

Da suka isa ba'a wani dade ba aka kirasu suka shiga
Wannan karan de Ameenah tayi sauri ta shiga plane din seta zauna kusada safieyarh shi kuma Hakeem tare suka zauna da Adeel


Suna zaune Adeel ya kalla Hakeem dan yau abun ya bashi mamaki wai tareda Hakeem suka zauna amma yayi shiru kaman bashi bah
Yace mai wai lafiyanka kwanan nan baka cika magana bah
Murmushi kawai yayi beyi magana ba
Adeel yace kaga abunda nake gaya the Hakeem i know baza ka taba zama dashi ma kaji yayi shiru

Yace i promise you babu komai kawai de na gaji da kasan ne
Toh shikenan
Ameenah suna zaune tace safieyarh wai meke damunki yau baki zauna da Hakeem bah
Shiru tayi bata.mata magana bah

Ta buje ta tace am talking to you
Se a lokacin ta dan furgita tace me kikace
Ta kalleta baki ma san ina magana bah

Wlh tunanin wani abu nakeyi me kika ce
Tace cewa nayi meyasa baki zauna da yaya Hakeem bah yau
Ta daure fuska tace we had a fight
A fight meya hadaku
Seta fara hawaye tace yanxin idan naje gunda yake seya changa gabadaya seya kusa na tashi ni kuma i dn't want to feel like besan ina zama kusa dashi shiyasa
Ta share mata hawaye tace ya isa gajiya da yayi da garin ne yasashi haka amma

Gajiya da garin. kwata kwata kwanan mu nawa ne da har za'ace ya gaji
Tayi shiru batayi magana bah

Mama tana kallonsu duk ta gane abunda ke faruwa sannan ta gane itama safieyarh tanada feelings akanshi


Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login