Showing 75001 words to 78000 words out of 94870 words
Chapter 26 - Umarnin Iyaye Book Complete By tyetyelorh.txt
for taga danta yana jin dadi once again
Dayake Abbah ya kira Alhaji ya gayan masu cewa Ameenah ta dawo ya labarta mashi komai a waya da murna seyace toh gashi nan zuwa dan shi harya isa masallacin kuma har an gama sallan juma'a magabatan Afreen kawai ake jira
Tare suka taho da marwan gudu kawi seyi a titi danshi yana son yarinyan sosai
An kira Baba shima an gayan mai da murna yace gashi nan a hanya shima ya shigo motanshi dan daman ya fita ne
Daddy ne ya kalla Adeel "yanxin hankali ya kwanta zamu huta muma kai Allah mun gode maka Allah ka kara soyayya tsakaninsu ya baku zaman lafiya da yara na gari ya sake hada kawonanku"
"Ameen" kowa ya amsa dashi hadda Adeel din
"Toh ina Ameenah take" Daddy ya tambayeshi
Sosa keya yayi can se yace "Nima bansan inda take bah"
"Ina tare kuka fita da ita"
Mommy ce ta dan bugeshi tana murmushi "kabarsu mana he missed his wife" ta gayan ma Daddy a hankali
Shima murmushi yayi se yayi alaman yayi ziping bakinshi
Matar da Ameenah ta zauna gunta wanda ake kira da inna tace "Atoh ku barsu wata biyu wasane suma suna bakatan junasu ae sunyi kukari" tana magana itama tana murmushi
"Nifa bamu tare da ita ruwa naje nashi" Adeel ya gaya
Hakeem yace toh waya ce kuna tare nide ban gayan masu shima yana magana da alaman zulaya a fuskanshi
"Ya Hakeem ka cika gulma ina ruwanka dasu ka barsu " Safieyarh ce tayi magana
Hakeem yace "Toh nayi shiru ranki ya dade
Abbah da Mami kowa murmushi sukeyi kawai dan rabanda a zauna a ringa irin wannan abun tun barin Ameenah gida gashi daga dawowanta an cigaba
"Kai Ameenah baiwa ce a tare damu Allah mun gode maka Allah kaine abun godiya daka azurtamu da yara nagari masu bin Umarnin mu badan sunaso ba kawai dansu faranta mana rai Allah kabarsu tare"
Mami ce ke addu'an nan ita daya a zuciyanta
Can sega Ameenah ta shigo kana ganinta kasan batada gaskiya dan gabadaya a rude take ga kuma alaman kunya a tare da ita tana shigowa kowa ita yake kalla seta dukar da kanta kasa gun Mami ta nufa ta zauna gunta
Hakeem yace "Lafiyanki kike wani dukar dakai kaman bakida gaskiya"
"Ina da gaskiyana ina ruwanka dani ma ne banson gulma fa"
Matsawa yayi kusa da ita haba Baby sis you know i missed you alot
Murmushi ta sakar mai and i missed you more se tayi huging dinshi
Adeel kowa kallonta kawai yakeyi daga nesa ji yake har yanxin kaman mafarki kwata-kwata be yarda ta dawo ba kuma he feels close to her so easily da kullum suke cikin fada he can't wait su kuma gida ji yake kaman ya suntumeta kawai su tafi.
Dafata Mami tayi "daga ina kike wai"
"Uhmm toilet din dakinki na shiga" kana kallonta kasan karya takeyi cus shes not good at lying tana karya ake ganota
"Aa bade dakina ba yanxin fa daga can nake"
"Na dakina fa nace"
"Atoh gara ki gyara"
Shiru tayi kawai sega Alhaji ya shigo da sallama ku gaisawa dasu Abbah beyiba yayo kan Ameenah itama ta mike ta rungumeshi shi kawai yanason yarinyan ne ji yake kaman yarshi ta cikinshi
"Am so glad you are okey" yayi magana yana dagota
Smiling kawai tayi mai sannan ta gaidashi ya amsa da fara'a sosai a fuskanshi
Seta kalla Marwan "Kai bakayi missing dina bane" ta gaya kaman da shagwaba
"I just can't believe its really you" ya gaya yana dosan gunta se tayi huging nashi
Dan suna shiri sosai sede shima be cika zama bane se yayi shekara biyu bezo 9ja bah
Hakeem yace "Amma yarinyan nan tasha runguma da addu'oi barin ma Adeel dayafi kowa dade wa agun"
Kwashe wa akayi da dariya Mami tadan buge Hakeem kadan
"Ae she deserves it cus she sacrifies her life for me and ni danasan daga inda take da naje na tayata neman gafara gun iyayenta"
Tayi magana hadda kwalla a idonta
Shafa mata baya Marwan yayi a hankali kallonshi tayi tadan mai murmushi
Auntie tace "Insha Allah ma sun yafe mata kuma sun gane kuskuransu"
Alhaji gun inna yaje ya durkusa har kasa suka gaisa yake mata godiya sosai akan abunda suka ma Ameenah
"Babu komai Alhaji ni jinta nake kaman yar cikina kuma kuda mun rabu haka zan ringa daukanta"
"Bazama mu rabu ba inna na muna tare" Ameenah ta fada tareda kwantar da kanta akan kafadanta
Murmushi tayi tana shafa kanta
"Toh yanxin yadda za'ayi driver za'a turo se a tahoda Mallam din kawai daga nan se'a tafi dashi ayi mai passport a wuce india ayi mai aikin kafan koh" Abbah ne yayi maganan
"Har india Alhaji ni ko anan ma idan aka mai kun gama min komai"
"Aa ko saudiya ne zan iya kaishi dan abundan kuka mana kun chanchanta abunda yafi wannan"
Kuka ta saki mungode Alhaji Allah jikan mahaifa ya kara zumunci
"Ameen ya Allah" kowa ya amsa
Meemah Ameenah ta dauka dan tun dazin se binta take da kallo
"Meemah yada kallon "
"Auntie ina kikaje anata kuka"
Dariya kowa yayi agun amma bata amsata bah
_10 mins later_
Baban Afreen ya shigo ae aguje ta rungumeshi dan suna dasawa saboda yana aeko mata latest lipsticks na kylie toh dan haka suna shiri sosai dan ita kana hadata da wani abu na kylie toh ka gama da ita
*****
Zama akayi ana shawara yadda za'ayi da mutanan dake masallaci Se Alhaji yaga Afreen tana kukarin cire daurin dankwalinta dannita gabadaya daman bason auren takeyi ba dan kawai tasan mahimmancin bin UMARNIN IYAYE ne shiyasa batayi musu dasu bah amma ita asali Marwan take crushing mawa tunda ta taba ganin hotanshi a snapchat din Ameenah lokacin birthday shi yake burgeta
"Aa karki cire" Alhaji ya fadi da sauri kowa ya kalleshi maida kallonshi yayi gun Baban Afreen
"Alhaji ina roko idan ka bamu Afreen toh se'a hada aurenta da Marwan danya matsa min tun randa ya ganta toh seda naga kun yanke hukuncin auren da ita se nayi shiru"
Kallon Afreen Baba yayi ita kuma da taji abunda yace dukar da kanta tayi dadi kasheta
Seya kalla Mama murmushi takeyi tana daga mai kai alaman ya yarda dan batason yarta tayi feeling bad kuma ta taba nuna mata hotanshi wai yana burgeta
Murmushi shima ya sakar mata se yayi mata alama ta tambayeta aji ta bakinta
Kusa da ita ta kuma "Afreen kinji abunda akace kinasonshi"
Hannu ta saka a fuska seta mike a guje tabar parlon
Dariya kowa ya saki se Abbah yace toh ta yarda dan haka mu tashi muje a daura kawai
Hamdala Mama tayi danta ji dadi sosai
Ameenah dariya tayi ta matso kusa da kunnan Mami tace "daman can tanasonshi"
Murmushi tayi kinga dai-dai kenan Allah bada zaman lafiya
"Ameen"
Marwan ji yake kaman yaje ya rungumota yata tsalle da ita dan dadi mikewa yayi ya fita waje fuskanshi wani annuri yakeyi waya ya shiga kira yana fadan ma abokanshi na kusa akan suzo _Sultan bello_ yau aurenshi
Wasu sun yarda while wasu sun karyata dan haka yace suzo se su ganma idonsu
********
Fitowa mazan sukayi dukka kowa ya shiga mota aka kama hanyan masallacin
Adeel ne karshen fitowa toh dayake duk matan sun shiga ciki hadda su Auntie daga Ameenah se Adeel ya rage
Kallonshi tayi "kai bazaka masallacin bah?"
"Zani but banson zuwa"
"Kayi zamanka kawai toh"
"Dagaske?" Ya tambaya da zumudi
Murmushi tayi babu ruwana
"Wait wai ina wayana i missed it"
"Kezan tambaya ae baki fito dashi bane?"
"Yh a kan kujera na barshi"
"Shiyasa na ringa kira ranan ban samu bah ae har yau banje gidan bah"
"Meyasa?" Ta tamabaya da mamaki
"Because idan na shiga zan iya haukace wa and su Daddy ma sunki barina wai zan iya kashe kaina a gidan"
"Awwn you really love me don't you?"
"I seriously do and i can do anything for you" ya fada yana riko waist dinta
Murmushi tayi tana futa daga rikon "sunyi nisa fah bazaka bisu bah"
"Wlh banson zuwa kuma idan banje bah drama ne"
"Ango dakanshi bazaki bikinshi bah"
Hada fuska yayi seya fara kokarin cire babban rigan dake jikinshi
"Meyasa kuma?"
"Dan banso" cirewa yayi seta amsa wuyan rigan ta gaira mai
Smilling yayi yana kallon fuskanta harta gama gyarawa pecking dinta yayi seya fita motanshi ya shiga ya kama hanyan masallacin
Wani ajiyan zuciya tayi tana shakar kamshin riganshi "She loves him so much Allah nagode maka"
Abunda ta fada kenan ta kama hanyan hawa sama tana shakar rigan
πππ
[11:00, 3/30/2017] 1D-Tyetyelorh-β£: "Se yanxin Adeel ya tafi?"
Kawai taji ance mata
Rigan tayi sauri ta boye a bayanta seta kalla ta inda taji muryan Mami ce a tsaye tana murmushi danta ga abunda takeyi
Girgiza mata kai tayi se kuma tace "yes" danta rude
Dariya ta saki seta wuce
Da sauri ta bi bayanta Mami ban gane wannan dariyan ba
"Me nace daga dariya nide bance komai bah"
Seta wuce dakinta dan acan suke dukka hadda inna amma banda Mama da Afreen
Seda taga ta shiga dakinta se itama ta wuce nata dakin still babban riganshi was with her
Kan gado ta kwanta tayi hugging rigan kawai ji take kaman ta dade da sabawa dashi kaman sunyi shakuwa sosai dashi
Safieyarh ce ta fado dakin kawai se tace "ewww"
Dagowa tayi da sauri ta kalleta se kuma ta tura rigan a bayanta "mena shigo min daki babu ko sallama
Zama tazo tayi bakin gadon "Me kikeyi da rigan Ya Adeel haka?"
"Ina ruwank nida rigan miji na banson gulma" se kuma ta fito dashi ta cigaba da shaka
Yamutsa fuska tayi "dan Allah ki dena sena fita ki cigaba its annoying"
"Toh naji me kike so"
Yawwa seta riko hannunta dukka biyun
_"Ameenah niba yarinya bace nasan bakison Ya Adeel dan ko zuwana gidanki na gane haka so please am begging you ko yayane ki fara sonshi he truely loves you wlh Ameenah so nawa yana kukarin kashe kanshi saboda ke gabadaya yabar kula kowa yabarcin komai kullum yana dakinshi wai yana jira shima lokacinshi yayi shima ya mutu Ameenah you have no idea how it feels saboda ke ya kuma rago kullum cikin kuka yake yayana ya kuma kaman bashi ba ko zama bamuyi muyi hira gabadaya ya dena murmushi se yau yayi tun barinki riga Ya Adeel wanda yasan kaddara amma shi yake cewa ze kashe kanshi saboda ke wlh ranan nan haka ya yanka hannunshi wajan vein nashi ikon Allah ne kawai ya saka yake raye wlh kin yi sa'a da kika sama miji wanda zeyi komai saboda ke ze iya kashe kanshi saboda baki tare dashi, Ya Adeel has never falling in love this his first time Ameenah am begging you as your sister please give him a chance how i wish nice na sama miji me suna haka wlh na gama samin komai a rayuwata"_
Ta kare maganan tana hawaye
Itama Ameenah hawaye takeyi sosai
_"Safieyarh you have no idea just how much i love your brother da bansan da haka ba seda bana tare dashi nasan ina sonshi i love him so much with all my heart and am ready to be the perfect wife he ever wished for i can do anything he ask for from me so please ki dena damun kanki kinji"_
Rungume juna sukayi very tight can se Ameenah tace "su Ameerah sunzo ne suma"
Dagowa tayi"Hmmmm duk sunzo barin baki labari wai lokacin da mukaje ma Afreen jere Ameerah kawai seta fashe da kuka wai ita bazata iya ba she feels kaman tana cheating nakine"
"Allah sarki babe kira min su plzz"
"Chab ae tun dazin na kirasu duk suna hanya"
Sun dan jima suna hira Safieyarh na bata labarin haukan da akayi lokacin da akace ta rasu har hawaye takeyi cus she had no idea her family loved her that much"
Daga baya safieyarh ta mike ta fita ita kuma seda ta sake shakar rigan seta mike ta shiga toilet wanka tayi ta wanke gashinta sosai dukda bayi datti ba saboda Inna na iya kokarinta kullum sai mata combing nashi tana mugun ji da ita
Ta fito ta busar da gashin tayi oiling nashi zama tayi a bakin gadonta tana shafa mai daga ita se towel.
Tunanin yadda zata farantama mijinta rai kawai takeyi
*********
Adeel yana isa masallacin ana daura auren toh dan hotuna akayi da gaida jama'a a lokacin har zance ya garara gari da dangi cewa ba Ameenah bace ta rasu wasu harsun fara shirya-shiryan zuwa
Marwan se hotuna akeyi an zama ango se wani murmushi yakeyi gashi daman shima gabane gun kyau abokanshi sunzo sun tabbatar dan haka a cikin suka fara shirya mai dinner
Adeel ne karshen zuwa gun dauren auren kuma shine farkon dawowa se zabga gudu yakeyi dan yafison ganinshi kusa da Ameenahn shi dan he don't want to let go of her anymore
Afreen ce da Mama a daki tanata bata shawara tareda nasiha akan rike miji
"Afreen nasan saboda UMARNIN IYAYEN da kika bine bakiyi musu ba Allah ya hadaki da Marwan Allah maki albarka yasa shine alkairi a tareda ke ya baku yara na gari Allah baku zaman lafiya da hakurin juna"
Jan hancinta tayi saboda kukan da takeyi "Ameen Mama"
Seta rungumeta riketa tayi itama tana hawaye dan a yanxin tafison Afreen akan Afrah tunda ita ta fifita saurayi akan iyayenta Allah ya shiryeta Ameen
Mami, Mommy,Inna se Auntie da Meemah suke dakin Mami suna hira Inna ke basu basu labarin zaman da sukayi da Ameenah hadda hawaye dan batason a rabata da yarinyan
Abbah ne a waya ya matsa gefe guda dan hayaniyan mutane yayi yawa da PA dinshi yake magana akan yayi mai passport guda biyu ze tura mai information nasu idan ya kuma gida
IG.Tyetyelorh
[15:43, 5/6/2017] Rrspectable: [14:01, 4/1/2017] 1D-Tyetyelorh-β£: πππUMARNIN IYAYEπππ
WRITTEN BY:
TYETYELORH
πππ
_#12 Aprl_β£
*129*
Yana isowa parking yayi ya fito parlon Abbah ya fara shiga amma babu kowa dan haka seya wuce sama shima babu kowa a hankali yayi hanyan dakin Ameenah yana zuwa kawai ya murda handle din ya shiga dagowa tayi ta kalleshi har a lokacin tana shafa mai murmushi ya sakar mata itama ta maida mai kawai seta tuna babu kaya a jikinta zare ido tayi setayi sauri ta dauka pillo ta kare jikinta dashi "Ya Adeel" ta fada irin a tsorace
Dosowa yayi gunta "Ya Adeel me kakeyi anan"
"Bazanzo inga matana bah"
"Har an dauran, bafa kaya a jikina"
"So" yana kokarin zama kusa da ita matsawa ta farayi murmushi yayi "idan kin gama goduwa ki gayan min
"Dan Allah Ya Adeel ka bari in gama saka kaya" kaman zatayi kuka
"Toh baga closet dinki ba nifa ina dakin nan babu inda zani"
Sake maraice fuska tayi tana kallonshi
Hijab dinta ya hango mikewa yayi ya dauko ya mike mata da sauri ta amsa ta saka seta mike ta nufa closet din da sauri
Hannunshi ya saka a aljihunshi ya zaro wayanshi missed call din wasu daga frnds dinshi ya gani hadda na Muhseen mijin Fauziyya dan duk Abbah ya gayan masu daurin auren duk kaman sun hada baki kowa yace be garin dukka Zaid yana nan shi kawai baze iya zuwa bane dan yana matukar tausayin Adeel
Text ya shiga rubutawa dan yaga missed calls dinsu
Akan Ameenah ta dawo ya hada BC na kaman su biyar ya fadan masu ae kafin ya maida wayan Muhseen ya kirashi daga wayan yayi
"Ban gane Ameenah ta dawo bah "
Labarta mashi abunda ya faru ya shigayi kaman mace se ihu yakeyi shida Fauziyya dan har kuka yayi sanda akace ta rasu
"Toh gamunan a hanya yanxin nan"
"Yamma bazata maku ba kafin ku kuma"
"Ae ko dare ne semun zo" se yayi hanging up murmushi ya saki
"God am the happiest living thing in the world today Allah nagode maka Allah na gode maka"
Seya shafa
Ameenah kowa tana can a kayanta daman akwai atanfofin da bata taba sakawa ba da suke dakin su ta shiga sakawa duk wanda ta saka daga wuyan ya zamule se skirt ya fada se tsaki take zubawa daga karshe de ta sama wata duguwan riga daman sanda aka dinka mata yayi mata kadan shi ta saka ta fito tana ware dankwalin
Dago kai yayi yana kallonta gaban mirror ta zauna powder kawai ta shafa se eye liner da chapert seta shiga daurin dankwalin ya dauro sosai
Mikewa yayi yazo bayanta ya tsaya yana kallon fuskanta ta mirro din
Tana kukarin daukan dankunne seta kalleshi ta mirror din itama
Murmushi ya sakar mata
"Meyafaru kake min kallon nan"
"Hmm i just can't believe you are really back i missed you so much i missed each and every event about you"
"Awwwn mee too"
"You too what?" Ya tambayeta yana kukarin amsan sarkan dake hannunta yana kokarin saka mata
"I missed you too" ta fadi da alaman kunya murmushi kawai yayi yana gama saka mata bakin gadon ya kuma ya zauna
Ita kuma se fesa turare take famanyi tana gamawa tazo kusa dashi "inga wayanka i missed selfie i swear"
Beyi musu ba ya zaro ya mika mata
Hotuna ta ringa dauka shi har a lokacin kallonta kawai yakeyi can seya kwanta still his eyes were looking at her yana wani lallausar murmushi
Tana gamawa ta mika mai kayanshi se yace
"Come over" yana mata nuni da inda yake kwance
"Meyasa" tayi kaman da shagwaba
"Please" ya fadi tareda yin wani face
"You know i can't refuse this face" ta gaya tana hawowa kan gadon
Kwantawa yace tayi kusa dashi
"Dan-kwalina ze baci fah"
"Se na gyara maki please ki kwanta"
Bata sake magana ba ta cire daurin gabaki daya ta kwanta a jikin hannunshi seya matso da ita kan kirginshi yana shakar gashinta
A tare suka saki ajiyan zuciya se kuma sukayi shiru
Can yace "yaushe zamu kuma gida?"
"Se su Daddy sun kuremu"
"Wai anan zamu kwana yau"
"A mana za'ayi waliman Afreen fah kuma idan muka ce masu zamu kuma ae rashin kunya ne, so kake mu kuma tare?" Ta tambayeshi tana kallon fuskanshi
"Why not i want to show you how much i love you and miss you"
"You are so cute"
"Cute!" Ya maimaita "kaman baby"
"Toh what are you idan ba baby bah"
"Who's baby"
"My baby" ta fadi a hankali wanda dakyar ze