Showing 15001 words to 18000 words out of 107295 words

Chapter 6 - MENENE RIBATA BOOK Complete By Ummee Yusuf.txt

18 Nov 2025

1249

gamsar da kan ta.

_~We Love U All~_โœ



[1/13, 9:12 PM] Masha Allah ๐Ÿ‘๐Ÿฝ: ๐Ÿคทโ€โ™€๐Ÿคทโ€โ™€๐Ÿคท



*_MENENE RIBA TA โ“_*


๐Ÿ™†๐Ÿ™†๐Ÿ™†


ยฉ *2020*

๐Ÿคฆ๐Ÿปโ€โ™€๐Ÿคฆ๐Ÿปโ€โ™€๐Ÿคฆ๐Ÿปโ€โ™€๐Ÿคฆ๐Ÿปโ€โ™€๐Ÿคฆ๐Ÿปโ€โ™€๐Ÿคฆ๐Ÿปโ€โ™€๐Ÿคฆ๐Ÿปโ€โ™€๐Ÿคฆ๐Ÿปโ€โ™€๐Ÿคฆ๐Ÿปโ€โ™€๐Ÿคฆ๐Ÿปโ€โ™€๐Ÿคฆ๐Ÿปโ€โ™€


https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/


*~โœ๐Ÿฝโœ๐ŸฝGOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATIONโœ๐Ÿฝโœ๐Ÿฝ~*


*~We are bearer's of so golden pen๐Ÿ–Š~*
*~we write assidiously perceive no pain~.*
*~So magical,Our creative golden penโœ,behold our words.~*

*~A product of our pen๐Ÿ–Š,savour our words, for it will cause you no pain.~*


~*WRITTEN BY*~ โ„ข _Golden Pen Writers Association_


*On the authority of Abu Hurayrah (may Allah be pleased with him) from the Prophet (peace and blessings of Allah be upon him), who said:*

*"A prayer performed by someone who has not recited the Essence of the Qur'an (1) during it is deficient (and he repeated the word three times), incomplete."*

*Someone said to Abu Hurayrah: [Even though] we are behind the imam? (2)*

*He said: Recite it to yourself, for I have heard the Prophet (may the blessings and peace of Allah be up on him) say:*

*"Allah (mighty and sublime be He), had said: 'I have divided prayer between Myself and My servant into two halves, and My servant shall have what he has asked for. When the servant says: 'Al-hamdu lillahi rabbi l-alamin' (3), Allah (mighty and sublime be He) says: 'My servant has praised Me.' And when he says: 'Ar-rahmani r-rahim' (4), Allah (mighty and sublime be He) says: 'My servant has extolled Me,' and when he says: 'Maliki yawmi d-din' (5), Allah says: 'My servant has glorified Me' - and on one occasion He said: 'My servant has submitted to My power.' And when he says: 'Iyyaka na budu wa iyyaka nasta in' (6), He says: 'This is between Me and My servant, and My servant shall have what he has asked for.' And when he says: 'Ihdina s-sirata l- mustaqim, siratal ladhina an amta alayhim ghayril-maghdubi alayhim wa la d-dallin' (7), He says: 'This is for My servant, and My servant shall have what he has asked for.'"*

*(1) Surat al-Fatihah, the first surah (chapter) of the Qur'an.*

*(2) i.e. standing behind the imam (leader) listening to him reciting al-Fatihah.*

*(3) "Praise be to Allah, Lord of the Worlds."*

*(4) "The Merciful, the Compassionate."*

*(5) "Master of the Day of Judgement."*

*(6) "It is You we worship and it is You we ask for help."*

*(7) "Guide us to the straight path, the path of those upon whom You have bestowed favors, not of those against whom You are angry, nor of those who are astray."*


*[Muslim (also by Malik, at-Tirmidhi, Abu-Dawud, an-Nasa'i and Ibn Majah)]*


*ุนูŽู†ู’ ุฃูŽุจููŠ ู‡ูุฑูŽูŠู’ุฑูŽุฉูŽ ุฑูŽุถููŠูŽ ุงู„ู„ู‘ูŽู‡ู ุนูŽู†ู’ู‡ูุŒ ุนูŽู†ู’ ุงู„ู†ู‘ูŽุจููŠู‘ู ุตูŽู„ู‘ูŽู‰ ุงู„ู„ู‘ูŽู‡ู ุนูŽู„ูŽูŠู’ู‡ู ูˆูŽุณูŽู„ู‘ูŽู…ูŽ ู‚ูŽุงู„ูŽ: ู…ูŽู†ู’ ุตูŽู„ู‘ูŽู‰ ุตูŽู„ูŽุงุฉู‹ ู„ูŽู…ู’ ูŠูŽู‚ู’ุฑูŽุฃู’ ูููŠู‡ูŽุง ุจูุฃูู…ู‘ู ุงู„ู’ู‚ูุฑู’ุขู†ูุŒ ููŽู‡ููŠูŽ ุฎูุฏูŽุงุฌูŒ ุซูŽู„ูŽุงุซู‹ุงุŒ ุบูŽูŠู’ุฑูŽ ุชูŽู…ูŽุงู…ูุŒ ููŽู‚ููŠู„ูŽ ู„ูุฃูŽุจููŠ ู‡ูุฑูŽูŠู’ุฑูŽุฉูŽ: ุฅูู†ู‘ูŽุง ู†ูŽูƒููˆู†ู ูˆูŽุฑูŽุงุกูŽ ุงู„ู’ุฅูู…ูŽุงู…ูุŒ ููŽู‚ูŽุงู„ูŽ: ุงู‚ู’ุฑูŽุฃู’ ุจูู‡ูŽุง ูููŠ ู†ูŽูู’ุณููƒูŽุŒ ููŽุฅูู†ู‘ููŠ ุณูŽู…ูุนู’ุชู ุงู„ู†ุจูŠ ุตูŽู„ู‘ูŽู‰ ุงู„ู„ู‘ูŽู‡ู ุนูŽู„ูŽูŠู’ู‡ู ูˆูŽุณูŽู„ู‘ูŽู…ูŽ ูŠูŽู‚ููˆู„ู: ู‚ูŽุงู„ูŽ ุงู„ู„ู‘ูŽู‡ู ุนูŽุฒู‘ูŽ ูˆูŽุฌูŽู„ู‘ูŽ: ู‚ูŽุณูŽู…ู’ุชู ุงู„ุตู‘ูŽู„ูŽุงุฉูŽ ุจูŽูŠู’ู†ููŠ ูˆูŽุจูŽูŠู’ู†ูŽ ุนูŽุจู’ุฏููŠ ู†ูุตู’ููŽูŠู’ู†ูุŒ ูˆูŽู„ูุนูŽุจู’ุฏููŠ ู…ูŽุง ุณูŽุฃูŽู„ูŽุŒ ููŽุฅูุฐูŽุง ู‚ูŽุงู„ูŽ ุงู„ู’ุนูŽุจู’ุฏู:{ ุงู„ู’ุญูŽู…ู’ุฏู ู„ูู„ู‘ูŽู‡ู ุฑูŽุจู‘ู ุงู„ู’ุนูŽุงู„ูŽู…ููŠู†ูŽ } ู‚ูŽุงู„ูŽ ุงู„ู„ู‘ูŽู‡ู ุนูŽุฒู‘ูŽ ูˆูŽุฌูŽู„ู‘ูŽ: ุญูŽู…ูุฏูŽู†ููŠ ุนูŽุจู’ุฏููŠุŒ ูˆูŽุฅูุฐูŽุง ู‚ูŽุงู„ูŽ:{ ุงู„ุฑู‘ูŽุญู’ู…ูŽู†ู ุงู„ุฑู‘ูŽุญููŠู…ู } ู‚ูŽุงู„ูŽ ุงู„ู„ู‘ูŽู‡ู ุนูŽุฒู‘ูŽ ูˆูŽุฌูŽู„ู‘ูŽ: ุฃูŽุซู’ู†ูŽู‰ ุนูŽู„ูŽูŠู‘ูŽ ุนูŽุจู’ุฏููŠุŒ ูˆูŽุฅูุฐูŽุง ู‚ูŽุงู„ูŽ:{ ู…ูŽุงู„ููƒู ูŠูŽูˆู’ู…ู ุงู„ุฏู‘ููŠู†ู } ู‚ูŽุงู„ูŽ ุงู„ู„ู‘ูŽู‡ู: ู…ูŽุฌู‘ูŽุฏูŽู†ููŠ ุนูŽุจู’ุฏููŠ - ูˆูŽู‚ูŽุงู„ูŽ ู…ูŽุฑู‘ูŽุฉู‹: ููŽูˆู‘ูŽุถูŽ ุฅูู„ูŽูŠู‘ูŽ ุนูŽุจู’ุฏููŠุŒ ููŽุฅูุฐูŽุง ู‚ูŽุงู„ูŽ:{ ุฅููŠู‘ูŽุงูƒูŽ ู†ูŽุนู’ุจูุฏู ูˆูŽุฅููŠู‘ูŽุงูƒูŽ ู†ูŽุณู’ุชูŽุนููŠู†ู } ู‚ูŽุงู„ูŽ: ู‡ูŽุฐูŽุง ุจูŽูŠู’ู†ููŠ ูˆูŽุจูŽูŠู’ู†ูŽ ุนูŽุจู’ุฏููŠ ูˆูŽู„ูุนูŽุจู’ุฏููŠ ู…ูŽุง ุณูŽุฃูŽู„ูŽุŒ ููŽุฅูุฐูŽุง ู‚ูŽุงู„ูŽ:{ ุงู‡ู’ุฏูู†ูŽุง ุงู„ุตู‘ูุฑูŽุงุทูŽ ุงู„ู’ู…ูุณู’ุชูŽู‚ููŠู…ูŽ ุตูุฑูŽุงุทูŽ ุงู„ู‘ูŽุฐููŠู†ูŽ ุฃูŽู†ู’ุนูŽู…ู’ุชูŽ ุนูŽู„ูŽูŠู’ู‡ูู…ู’ ุบูŽูŠู’ุฑู ุงู„ู’ู…ูŽุบู’ุถููˆุจู ุนูŽู„ูŽูŠู’ู‡ูู…ู’ ูˆูŽู„ูŽุง ุงู„ุถู‘ูŽุงู„ู‘ููŠู†ูŽ } ู‚ูŽุงู„ูŽ: ู‡ูŽุฐูŽุง ู„ูุนูŽุจู’ุฏููŠ ูˆูŽู„ูุนูŽุจู’ุฏููŠ ู…ูŽุง ุณูŽุฃูŽู„ูŽ. ุฑูˆุงู‡ ู…ุณู„ู… (ูˆูƒุฐู„ูƒ ู…ุงู„ูƒ ูˆุงู„ุชุฑู…ุฐูŠ ูˆุฃุจูˆ ุฏุงูˆุฏ ูˆุงู„ู†ุณุงุฆูŠ ูˆุงุจู† ู…ุงุฌู‡)*

~*DAGA ALQALUMAN*~๐Ÿ‘‡๐Ÿป........โœ

โ™ฆ *Ummee Yusuf* ::--Maman Yusuf, marubuciyar *UMMU SALMA.*

โ™ฆ *Aminatu Hassan* ::-- *0um-Deedat*, marubuciyar *BAN FI KARFIN TA BA.*

โ™ฆ *SUMAIYYA BABAYO ABDULAHI* ::-- *SUMIEE B.*, marubuciyar *AMINTA.*

โ™ฆ *KHADIJA MUHAMMAD* ::-- *0ne luv*, marubuciyar *ฦ˜AREENATEEY.*

โ™ฆ *FATIMA UMAR MODIBBO* ::-- *FATIMA BATULA*, marubuciyar *SAIF KO MALEEK.*

โ™ฆ *BINTU AHMED* ::-- *CYNOSURE* marubuciyar *SHABIHATY (ME KAMA DA Ni).*



~*DEDICATED*~ _To All Victims That Are Related To The Story_


~*WARNING*~ _K'irk'irarren labari ne ba'ayi dancin zarafin wani ko wata ba. Sunayen da suke ciki kama daga na mutane zuwa na gari an k'irk'ire su ne domin fad'akar,ilimintar game da nishad'antar dame karatu, dan haka ba'a yarda wani ko wata ta juya wannan labarin ta kowoce siga ba._




*BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM!*



โ™ฃ *_Scene three _*


~*Page 7*~


Tun da ya isa gurin aikin shi ya ke tunanin me yayi mata take mai irin wannan azabar har da wani canza gurin kwana, amma tunanin shi ya kasa gane wani irin laifi ya aikata da zai fuskanci wannan hukuncin daga gure ta, haka dai ya gama tunanin shi, ya k'udurce yau idan yaje gida zai lallab'ata ko zata fad'a masa laifin da yayi mata.



Ita kuwa tana can sai faman karatu take yi tana dad'a jin tsanar shi na shiga ranta, musamman ma idan aka zo wannan fannin, gani take kamar ba rayuwar aure su ke yi ba.




A b'angaren Saha kuwa ta kai kusan 6:00 tana bacci, vibration d'in wayar ta shine ya farkar da ita, ko ba a fad'a mata ta ba ta san sahibul qalb d'in ta shi yake kiran ta, don idan ba shi ba babu wanda yake kiran ta sai dai chatting.


Cikin bra d'inta ta kai hannu tare da zaro wayar ta kara a kunnen ta.


"Hello sweet heart kin tashi ma kuwa?".

Cikin bacci bacci ta ce, "Uhmmm yanzu dai ka tashe ni".

Lumshe idon sa yayi saboda wani mugun feeling din ta da ya taso mishi.

"Kai wannan yarinyar zata kashe ni".

Ya fad'a can k'asan mak'oshin sa.


"Baby na, me ka ce?".

"Babu abunda nace, ki tashi kiyi sallah mana in yaso sai mu cigaba da wayar, ko ki hau online saboda ina son kasancewa tare da ke Saha".

Babu wani kunya ta ce, "Baby ina yin period ne, bari kawai na zo online d'in".

Tuni ta murje idon ta don yin chatting da Zaiyad, amma tana kunna data taji Ummi na kwalla mata kira.

"Saha wai baki ji ina kiran ki bane!? Kiyi sauri kizo ki d'aura breakfast su Sumayya su shirya, kada su makara zuwa makaranta!".

"Innalillahi! Ai shikenan kuma na shiga uku, garin ya waye kenan anyi ta k'walla maka kira ana sa ka aiki, gaskiya na fara gajiya, haba! Kai kenan aiki kamar machine fisabillilahi, mtwssss!".

Ta ja uban tsaki had'e da durowa daga saman gadon ta nufi k'ofar fita.

Nan da nan ta had'a musu breakfast ta zubawa kowa na shi sannan ta zuba musu wanda za su tafi makaranta da shi, har Ummi ta zubawa don ta san indai bata zuba mata yanzu ba ta dinga kwalla mata kira kenan.


"Aa'a'a 'yar albarka! Kice har kin gama had'a breakfast, sannu Saha!".

"Uhmm har na gama had'awa, ga naki nan ni zan shiga ciki nayi wanka".


"Kai Saha tun yanzu zan ci kuwa?". Tayi maganar tana kallon wayar ta.


"Eh ni dai Ummi gashi nan na zubo zan wuce".


"To shikenan babu matasala, sannu da aiki yaya Saha".

Ta fad'a saboda ta ga yanayin yarinyar kamar ya d'an sauya, ita kanta ta san Saha tana k'ok'ari a gidan ba na wasa ba, shi yasa idan tayi wani abun kawai take d'an share ta.


Tana shiga d'aki ta ciro wayar daga k'asan kayan ta wanda tun da zata fita ta danna ta silent, nan take ganin miss calls d'in Zaiyad, wajen 10 mis calls yayi mata.

"Allah sarki love d'ina am really sorry", ta fad'a tana kwab'e fuska irin cikin shagwab'ar nan, nan ta kunna data suka fara plan d'in yadda za su had'u.


*****

Ita kuwa Hunayda tunda Saha ta turo mata littafan ta fara karantawa, ba ita tayi bacci ba sai gurin 1 din dare sannan ta samu runtsawa, wajen 4:30 ta tashi daga bacci, ganin lokacin Sallah bai k'arasa ba ya sa ta janyo wayar ta ta cigaba da sana'a, dan littafin ji take kamar kar ta daina karanta shi.

Ni kuwa nace tabbb! irin wannan abu haka tun kafin ma ayi sallah, Allah ya shiryar mana da zuri'a.


Bayan tayi sallah ne ta d'an koma bacci, bata dad'e da kwanciya ba sai ga Hajna ta shigo cikin d'akin.


"Aunty! Aunty! Ki tashi Ammi na kiran ki".


Wani juyi tayi tare da buga wani uban tsaki tace; "To naji kar ki ishe ni malama, ga ni nan zuwa, haba mana sai wani kwalla mun kira kike yi".


Hajna wanda take sanye cikin uniform d'in makaranta ta keb'e baki had'e da barin d'akin.


"Hunayda wai wani irin bacci kike ki yi har Hajna ta tashi ta fara shirin tafiya makaranta amma ke kina kwance kin barta da komai ko, kin san dai kafin na sallami Abban ku daga ciki kamata yayi ace kin taya ta ta shirya saboda kar ta makara, amma ina! kina can kina bacci ko, k'ila ma baki yi bacci da wuri ba wallahi!".


"A'a Ammi ba fa haka bane, kaina ne yake yi min ciwo shi yasa ban tashi da wuri ba na d'an kwanta bacci".

"AI dole kanki yayi ciwo tunda baki da aiki sai na kallon waya, sha-sha-sha kawai! Wallahi na kusa fara k'wace wayar nan idan dare yayi, don na fuskanci a 'yan kwanakin nan ba kya yin bacci da wuri!".


"Ammi don Allah kiyi hak'uri ina fa yin bacci da wuri".


Bayan sun gama duk abunda suke yi, Hunayda ta taya Ammi suka gyara gidan yayi tasss da shi sannan suka yi breakfast d'in su, suna gama tace wa Ammi bari taje tayi wanka, tana shiga d'akin ta d'au wayar ta aka cigaba da sana'a wato karatun littafi.



Can edge d'in gadon ta na hango ta ta wani cure guri d'aya sai lumshe ido take yi (ni kuwa nace da zan iya sai naga me ake gani haka).


Dropping wayar tayi tare da had'e kai da gwiwa ta k'ara curewa guri d'aya ta ce;

"Wayyo Allah ciki na! Na shiga uku ni Hunayda me nake gani, dama haka ake yi? Tabbbd'ijan! Shegiya Saha, dole ta ce zan iya karantawa? Ashe al'amari ne a cikin littafin, anya zan iya cigaba da karantawa kuwa, idan ba haka ba sha'awa zata kashe ni wallahi".


Wayar ta d'auka tare da fita daga gurin karatun ta bud'e data, ai kuwa tana hawa taga Saha na online, ta fara yin typing kamar haka;

"Shegiya, dama na san kina online ana tare da Zaiyad ko? Ke dama haka littafin nan yake? Tabbd'ijan, gaskiya writer d'in shegiya ce ta iya rubutu sosai wallahi, ke amma fa wani abun ma wallahi ban san haka ake yin shi ba sai yau!".


Sai da ta d'au kusan 10 minutes sannan tayi mata reply.


"Wallahi kuwa kamar kin sani muna tare da shi, hmmm ai dama sai da na fad'a miki zaki iya karantawa saboda littafin na manyan yara ne".


"Gaskiya kam bafa ta b'oye komai, komai fito da shi take yi".


"Eh mana, yanzu a ina kike?"


"Ina gurin da suka yi aure mana, har sun tafi Dubai ma".


๐Ÿ˜ณ"Kai wai har kin kawo nan wai?".

"Eh mana ke jiya har wajan 1:30 fa ina karatu, kuma ina tashi na d'ora".


"Gaskiya ne, kina k'amshi ina bin ki da humra, shegiya kice abun ba wasa!".

"Ke, amma fa gaskiya ina jin daina karantawa zan yi, ke kin ji wani mugun sha'awa da nake ji kuwa? Kamar na mutu, gaskiya bari zan yi, wai, ina bazan iya ba!".

"Ke dalla can banza, ba sai ki rik'a samarwa da kanki nutsuwa ba, kuma wallahi kada ki bar wani karantawa, ai gwara ki san komai yadda kawai idan kika je gidan miji kin san yadda zaki sarrafa shi, ai ni wallahi na k'agu ayi maganar mu da Zaiyad yaga yadda ake love".

"Kamar ya samarwa da kaina nutsuwa kuma?".

"Mtsww ke fa banza ce, ki bari idan mun had'u zan fad'a miki yadda zaki dinga yi".

"Okk tom shikenan ba wata matsala, sai mun had'un, bari na shiga wanka".


"okk tom bye".



****

Da misalan k'arfe d'aya da rabi na rana Saha ce sanye cikin uniform d'in islamiyya, babu komai a fuskar ta sai lipstick da ta shafa, ta kuma saka kwalli, hijab d'in ta saka sannan ta fito daga d'aki rike da jakar makaranta a hannun ta, can ta hangu Ummin su tana ta faman danna waya.


"Kai wai ita Ummi kullum cikin danna waya, bata da lokacin da zata ware yin wa'innan sabgogin nata, amma ace mutum kullum abu d'aya, mtswww!".

Note:plss iyayen yara writers da wa'inda ma ba writers ba kai har ma da riders plsss mu dinga ware lokacin da zamu dinga yin abubuwan mu, mu bari sai mun gama duk wani responsiblity namu na cikin gida kafin mu hau online, ku shiga wps don karatu ko kuma typing, ko karatu online plsss....wallahul musta'an Allah yasa mu dace AMIN ya Allah.


"Ha'a Saha naga yanzu fa d'aya da 'yan minutes amma har kin fito?".

"Eh zan biya gidan su Hunayda ne kafin mu shiga makarantar, saboda zata koya min wani karatu da aka yi mana jiya, gashi an bada assingnment kuma ban yi ba".


"To bari sai su Na'eef sun dawo daga makaranta zuwa 2:30 sai ku wuce gidan su Hunaydan tare ko?".


"A'a Ummi sun tawo daga baya, aikin fa yana da wahala".


"To ai gani nayi sai kun yi sallar la'asar kuke shiga shi yasa".

Tana fad'in haka messege ya shigo cikin wayar ta, tuni ta manta da sha'anin Saha, sai da ta gaji da tsayuwa sannan ta ce, "Ummi na tafi?".


"To Saha sai kin dawo, su Surayya sun tawo daga baya".

Tana fita ta hango car d'in shi a can k'arshen layin su, da sauri ta k'arasa, tana zuwa ya bud'e mata ta shiga, ya rufe ya ja su suka tafi.


"Yanzu baby na ina kike so mu je?".

"Uhmm... duk inda muka je ai babu matsala".


"To muje gida na kenan?".


"Gidan ka kuma? Gaskiya A'a, kawai dai mu je wani gurin shak'atawa haka, ko da Gamji ne tunda ai hira kawai zamu da'n tab'a".



Hannun shi ya d'ora kan nata yana murzawa ya ce, "Amma dai baki manta da alk'awari ba dai ko?".



Ji tayi gaba d'aya jikin ta ya mutu, ga wata muguwar sha'awa da ta taso mata, cikin ranta take ayyana;

"Dama haka ake ji?! Tabb, ashe dai gaskiyar Ummi ana jin dad'i sosai".


D'ago da idon ta da suka fara canza kala tayi ta kalle shi ta ce, "Ban manta ba baby na ina sane".

Itama ta d'ora dayan hannun ta kan nashi tana murzawa.



"Shegiya wallahi ta kamu, wannan baza tayi wahalar shigowa hannu ba".

"To yanzu mu wuce gidan nawa?".


"Ba..by duk..yadda..ma kayi dai-dai ne".

Ta fad'a in a lustfull tone.




Wani smile ya saki tare da juya kan motar shi su kayi gidan na shi.


Suna isa ya shiga ya bud'e musu sannan ya dawo suka shiga cikin gida, yayi parking car d'in shi inda ake ajiye motor.


"Tom remember my promise dai gaskiya".


"Amma bazan shiga ciki ba gaskiya".

Don kar tayi tunanin wani abu yasa ya ce; "To shikenan ba matsala, amma mu koma bayan mota".





~_From The Everlasting Golden Pen ๐Ÿ–Š of Golden Pen Writers Association Team! Of MENENE RIBA TA & ALLAH GATAN MARAYA_~



ยฉ *2020*




_~We Love U All~_โค
[1/13, 9:14 PM] Masha Allah ๐Ÿ‘๐Ÿฝ: ๐Ÿคทโ€โ™€๐Ÿคทโ€โ™€๐Ÿคท



*_MENENE RIBA TA โ“_*


๐Ÿ™†๐Ÿ™†๐Ÿ™†


ยฉ *2020*

๐Ÿคฆ๐Ÿปโ€โ™€๐Ÿคฆ๐Ÿปโ€โ™€๐Ÿคฆ๐Ÿปโ€โ™€๐Ÿคฆ๐Ÿปโ€โ™€๐Ÿคฆ๐Ÿปโ€โ™€๐Ÿคฆ๐Ÿปโ€โ™€๐Ÿคฆ๐Ÿปโ€โ™€๐Ÿคฆ๐Ÿปโ€โ™€๐Ÿคฆ๐Ÿปโ€โ™€๐Ÿคฆ๐Ÿปโ€โ™€๐Ÿคฆ๐Ÿปโ€โ™€


https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/


*~โœ๐Ÿฝโœ๐ŸฝGOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATIONโœ๐Ÿฝโœ๐Ÿฝ~*


*~We are bearer's of so golden pen๐Ÿ–Š~*


*~we write assidiously perceive no pain~.*


*~So magical,Our creative golden penโœ,behold our words.~*


*~A product of our pen๐Ÿ–Š,savour our words, for it will cause you no pain.~*


~*WRITTEN BY*~ โ„ข _Golden Pen Writers Association_

*On the authority of Abu Hurayrah (may Allah be pleased with him) from the Prophet (peace and blessings of Allah be upon him), who said:*

*"Allah (mighty and sublime be He) says:*

*'The first of his actions for which a servant of Allah will be held accountable on the Day of Resurrection will be his prayers.' If they are in order, then he will have prospered and succeeded; and if they are wanting, then he will have failed and lost. If there is something defective in his obligatory prayers, the Lord (glorified and exalted be He) will say: 'See if My servant has any supererogatory prayers with which may be completed that which was defective in his obligatory prayers.' Then the rest of his actions will be judged in like fashion."*

*[At-Tirmidhi (also by Abu Dawud, an-Nasa'i, Ibn Majah and Ahmad).]*

*ุนูŽู†ู’ ุฃูŽุจููŠ ู‡ูุฑูŽูŠู’ุฑูŽุฉูŽ ุฑูŽุถููŠูŽ ุงู„ู„ู‡ู ุนูŽู†ู’ู‡ู ู‚ูŽุงู„ูŽ: ู‚ูŽุงู„ูŽ ุฑูŽุณููˆู„ู ุงู„ู„ู‘ูŽู‡ู ุตูŽู„ู‘ูŽู‰ ุงู„ู„ู‘ูŽู‡ู ุนูŽู„ูŽูŠู’ู‡ู ูˆูŽุณูŽู„ู‘ูŽู…ูŽ: ุฅูู†ู‘ูŽ ุฃูŽูˆู‘ูŽู„ูŽ ู…ูŽุง ูŠูุญูŽุงุณูŽุจู ุจูู‡ู ุงู„ู’ุนูŽุจู’ุฏู ูŠูŽูˆู’ู…ูŽ ุงู„ู’ู‚ููŠูŽุงู…ูŽุฉู ู…ูู†ู’ ุนูŽู…ูŽู„ูู‡ู ุตูŽู„ูŽุงุชูู‡ู. ููŽุฅูู†ู’ ุตูŽู„ูุญูŽุชู’ ููŽู‚ูŽุฏู’ ุฃูŽูู’ู„ูŽุญูŽ ูˆูŽุฃูŽู†ู’ุฌูŽุญูŽุŒ ูˆูŽุฅูู†ู’ ููŽุณูŽุฏูŽุชู’ ููŽู‚ูŽุฏู’ ุฎูŽุงุจูŽ ูˆูŽุฎูŽุณูุฑูŽุŒ ููŽุฅูู†ู’ ุงู†ู’ุชูŽู‚ูŽุตูŽ ู…ูู†ู’ ููŽุฑููŠุถูŽุชูู‡ู ุดูŽูŠู’ุกูŒุŒ ู‚ูŽุงู„ูŽ ุงู„ุฑู‘ูŽุจู‘ู ุนูŽุฒู‘ูŽ ูˆูŽุฌูŽู„ู‘ูŽ: ุงู†ู’ุธูุฑููˆุง ู‡ูŽู„ู’ ู„ูุนูŽุจู’ุฏููŠ ู…ูู†ู’ ุชูŽุทูŽูˆู‘ูุนู ููŽูŠููƒูŽู…ู‘ูŽู„ูŽ ุจูู‡ูŽุง ู…ูŽุง ุงู†ู’ุชูŽู‚ูŽุตูŽ ู…ูู†ู’ ุงู„ู’ููŽุฑููŠุถูŽุฉูุŒ ุซูู…ู‘ูŽ ูŠูŽูƒููˆู†ู ุณูŽุงุฆูุฑู ุนูŽู…ูŽู„ูู‡ู ุนูŽู„ูŽู‰ ุฐูŽู„ููƒูŽ. ุฑูˆุงู‡ ุงู„ุชุฑู…ุฐูŠ ูˆูƒุฐู„ูƒ ุฃุจูˆ ุฏุงูˆุฏ ูˆุงู„ู†ุณุงุฆูŠ ูˆุงุจู† ู…ุงุฌู‡ ูˆุฃุญู…ุฏ*


~*DAGA ALQALUMAN*~๐Ÿ‘‡๐Ÿป........โœ

โ™ฆ *Ummee Yusuf* ::--Maman Yusuf, marubuciyar *UMMU SALMA.*

โ™ฆ *Aminatu Hassan* ::-- *0um-Deedat*, marubuciyar *BAN FI KARFIN TA BA.*

โ™ฆ *SUMAIYYA BABAYO ABDULAHI* ::-- *SUMIEE B.*, marubuciyar *AMINTA.*

โ™ฆ *KHADIJA MUHAMMAD* ::-- *0ne luv*, marubuciyar *ฦ˜AREENATEEY.*

โ™ฆ *FATIMA UMAR MODIBBO* ::-- *FATIMA BATULA*, marubuciyar *SAIF KO MALEEK.*

โ™ฆ *BINTU AHMED* ::-- *CYNOSURE* marubuciyar *SHABIHATY (ME KAMA DA Ni).*



~*DEDICATED*~ _To All Victims That Are Related To The Story_


~*WARNING*~ _K'irk'irarren labari ne ba'ayi dancin zarafin wani ko wata ba. Sunayen da suke ciki kama

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login