Showing 315001 words to 318000 words out of 322641 words
Chapter 106 - DEEN Complete Hausa Novels By Arewa Novels.txt
Kawai"
jitayi ranta ya6aci, who is he dazaiyi judging dinta haka? zuciyarshi ce ko tata? tayaya zai fita sanin abinda takeso?
daukar wayarta dake kan table din tayi tafara qoqarin tashi don iya abinda zata iyayi kenan yanzu, tabarmashi wurin don taga alamun abin ma harda rainin wayau
d'an murmushi mussadiq yayi yasake jingina da kujerar yana harde hannayenshi a qirjinshi yace
"you might be angry but that's it, zuciyarki ba wa Deen take bugawa ba, idan ma tana bugamashi ada yanzu tadaina, da alamu tafiki hangen nesa saboda tuni ta hangomiki wanda yafi cancanta dake"
tunda yafara maganar ta tsaya daga qoqarin tafiyar datake tana sauraronshi batareda tajuyo ba
tashi shima yayi yatako har kusada ita
"stop wasting your time on someone who's not even aware of your feelings maimakon hakan kiba wanda yafi cancanta dake dama, damar wanke dukkanin damuwar dake a zuciyarki.. mai kwadayin ganin murmushinki wanda kuma zai iya komai don dawwamar da murmushin akan fuskarki"
daga hakan yazo ya ra6ata yawuce walking in his usual majestical steps
binshi da kallo tayi daga inda take tsaye kamar mutum mutumi, takasa koda motsi don komai ya tsaya mata cakk sai magangganunshi dake mata kai komo a kwalwa.
part din kaka yakoma inda nan ya tadda dukkan mutanen gidan harda Deen dashima izuwa lokacin ya chanza shiga da ummie da bata dade da dawowa ba
fira suke gwanin sha'awa don dama haka sukeyi sutaru dakin kaka suyita fira
zama yayi gefen Habeeb yana maida mashi martanin barka dayake mashi
nan ya cigaba da sauraron firarsu wanda duk na komawar su Abba Nigeria ne don gobe zasuyi tafiyar tareda su daddy da mummy
agogon hannunshi ya kalla sai yadago ya kalli Aysha dake kusada kaka
da harshen turanci yace
"Aysha anjima bayan isha'i kushirya keda Lailah nakaiku shopping"
wara idanu Aysha tayi cikin murna
"dagaske Akhie?"
harararta yayi
"dawasa"
dariya mutanen falon sukayi
ummie tace
"wai nikam tana inane lailan? duk yau banganta ba"
kafin kowa yayi magana mussadiq ya amsa da
"tana garden"
duk kallonshi sukayi harda Deen dake danna wayarshi saida yadago ya kalleshi
tashi yayi yafara shirin fita not minding kallon da mutanen falon keyimashi yace
"karku sani jira ok?" yafada reffering to Aysha sannan yafita
kallon juna mutanen dakin sukayi saikuma sukayi murmushi sannan suka dora da firarsu kowanne da tunanin dake zuciyarshi
BAYAN ISHA'I
kallonshi yake harya gama shiryawarshi ya feffesa jikinshi da turarrukanshi sannan yajuyo suka hada ido
daga gira daya yayi
"what?"
murmushi Deen yayi
"babu komai Kawai am smelling something fishy ne"
"to? akan me kenan?"
tashi zaune Deen yayi sosai sannan yace
"is there something you're hiding to me about Lailah?"
wani kallo yayi mashi
"as in?"
"dazu kace tana garden, ya akayi kasan tana can?"
"saboda tare muke acan" yafada yana dan ta6e baki
wara idanu Deen yayi cikin murna
"as I thought! kenan you two are dating! wow!"
harararshi mussadiq yayi
"ni nafada maka hakan?"
"saika fada? wow amma natayaka murna don Lailah mace ce mai hankali sosai"
"ina ruwanka ko mahaukaciya ce? bansan sa ido" yafada yana harararshi
riqe baki Deen yayi yace
"to? abin yar haka ce"
"eh din, ka tsaya kasamu kaji da wancan mai taurin kan taka karka qara shiga sabgata banaso" yafada yana gallamashi hararar wasa
nan da nan Deen ya hade fuska jin anta6omashi jewel dinshi
"I've warned you times without number karka sake kushemin mata"
kallon dage mussadiq yayimashi
"da wa yabaka? ji qarfin hali, kama samu tafara kulaka" yafada yana mashi dariyar shaqiyanci
"waya cemaka bata kulani? ina ruwanka ma.idan bata kulani? bana hanaka shiga sabgata daita ba?" inji Deen cikin hade girare
"bakaso nashiga taka kashiga tawa?"
"to karka qara shiga tawa nima babu ruwana da taka"
"better" inji mussadiq yana kwama shade dinshi yafita yana dariya
kwafa Kawai Deen yayi yakoma ya kwanta jawo wayarshi don dama jira Kawai yake yafita yabashi wuri yasamu yin wayarshi hankali kwance don dama Habeeb na can part din kaka
cikin kwana biyunnan yafara samu zee na kulashi sama sama saboda nacin dayake mata
kusan kodayaushe saiya kirata ga lots of romantic SMS dake turamata akai akai
yanzu ba laifi relationship dinsu yafara farfadowa don abin ba yabo ba fallasa dukda bekai nada ba amma yana hango cewa zasu koma kamar da koma wucenan very soon
a bangaren su mussadiq kuwa tare suka fice gidan dashi da Lailah da Aysha
Lailah tayi mammakin jin zasu shopping din datayi, dafarko taso qi saida mamy ta tilasta mata sannan tashirya badon tasoba
har lokacin kwalwarta a birkice take akan magangganun mussadiq, takasa kaudasu daga kwalwarta sai sake bitarsu take tanason fahimtar every single word dayace
koda suka fito ta hangoshi a jikin motar saida gabanta yafadi don sosai yayi wani irin kyau cikin shigarshi ta larabawa sak
hakan yasata sauke kanta qasa bata qara yarda ta kalleshi ba saboda yadda zuciyarta ta chanza bugu adalilin ganinshi
back seat taso ta zauna amma Aysha tarigata hakan yasata bude front seat badon tasoba tashiga ta zauna ta maido kofar tarufe
tunda tashigo daddaden qamshin turarenshi ya ziryarci hancinta wanda ya saukar mata da nutsuwa nan take
komawa tayi jikin kujerarta ta lumshe ido ta cigaba da shaqar qamshin nashi, ahaka yaja motar suka bar gidan
babban shopping mall yakaisu, dukda yanadasu dayawa hakan besa yaje daya daga cikin nashi ba don shi dama haka yake he hates attention don yasan idan yaje cikin nashi dole a dakatar da siye da siyarwa har saiya gama yatafi hakan yasa ko shopping din takama zaiyi bayayi cikin nashi dukda da wuya ma yafita shopping komai order yake badawa akawomashi har gida
shopping sukayi sosai inda dafarko Aysha kadai keyi ganin hakan tayima Lailah dataqi daukar komai magana akan ta dauki abinda takeso mana
batajin shopping din don ita dukma atakure take saboda komawa gefen da mussadiq yayi ya rungume hannu yazubamata ido
talura mutumin nan ya iya kallo sosai babu ko irin basarwa dinnan don ko juyowa tayi takamashi yana kallonta baya janye ido
ahaka tadan tsinci abubbuwa yan kadan ganin hakan yasa mussadiq qarasowa dakanshi yafara za6armata abubbuwan dasukayi mashi
sosai mammaki ya kasheta ganin yadda yazage yana zazza6omata kaya yana lodamata a basket dinta hakan yasa tama kasa motsi a inda take
Aysha kau dama tana ganin hakan tayi saurin wucewa da nata basket din zuwa wani bangaren tana murmushi
kaya yake xa6armata masu mugun kyau kowanne hade da set din handbag da shoes dinsu har mammakin yadda,ya iya za6e take don ko ita albarka
saida yagama lodamata iya son ranshi sannan yayi gaba
binshi da kallo tayi batareda ta ko motsa ba shikau jin kamar bata biyoshi ba yasashi dakatawa ya juyo
hada ido sukayi tayi saurin janye nata
"c'mmon let's go" yafada yana kafeta da idanunshi
kasa musa mashi tayi hakan yasa tafara takowa batareda ta taho da basket din ba
ganin hakan yasashi dawowa ya jawo basket din yafara turawa sukayi bangaren turarruka
nan ma cewa yayi ta za6a saita dauki biyu batareda tama tsaya tantancesu ba tajefa cikin basket din hakan yasashi girgiza kai sannan yadawo gaba yafara za6armata yana tilamata su ciki, itadai kasa cewa komai tayi sai kallon bayanshi datake, she was wondering wannan besan zafin kudi bane? don daukar kayan yake yadda kasan ba biya zaiyi ba
ataqaice dai haka sukayi shopping din inda duk mussadiq yayimata, saida suka gama tsaff sannan suka wuce wurin cashier yabada a.t.m dinshi suka zare kudinsu
daga nan kuma suka nufi Icecream joint inda yasiyo masu snacks da Icecream sannan suka juyo gida
koda suka isa gida saida kowa yayi mammakin siyayyar daya yiwa Lailah,don sunyi over hakan yasa kowa qara gasgata tunaninshi akansu
Lailah ma ranar kasa janye tunanin fitarsu tayi, kwata2 tunanin gayen yaqi barin kwalwarta don tadade batayi barci ba tanata juyi zuciyarta fall tunanin mussadiq sa6anin na Deen datakeyi kullum.
WASHEGARI
kasancewar jirgin qarfe shabiyu zasubi yasa suka isa airport din tun 11 da yan mintuna
anan suka hade da family din zee ma dasuka rakosu daddy da mummy suma
sosai hira ta 6arke atsakaninsu don wuri daya suka zauna suna jiran agama every necessary thing dayakamata kafin lokacin tashin jirgin yayi
masu tafiyar acikinsu sune daddy, mummy, Abba, mamy, Habeeb da Lailah
kaka kau ba yanzu ba don da ita za'a daga saudiya😜
iya manyan Kawai ke firarsu while su qannanun suna zaune shiru sai exchanging kallo dasuke tsakanin juna
zee na zaune kusada Umminsu Aysha don tunda sukaxo ummie tajawota tazaunar daita kusada ita wanda hakan yasa takasa ko dago kai don sosai takejin kunyar ummie
a inda take zaunen tana jin hasken idanunshi akanta amma taqi dagowa tana kuma jin yadda wayarta ke beeping kai da kai na shigowar saquna taqi dubawa don tasan ko ba'a fada shine
a bangaren mussadiq ma ya tusa diyar mutane da kallo inda itama ta takura sosai da kallon qurillarshi
a bangaren batool kau tana gefe suna chatting da Ahmad da baisamu zuwa rakiyar ba saboda wata tafiyar dayayi tun shekaran jiya, shagala datayi da chatting din taqi bin Aysha data tashi zataje siyen ruwa mai sanyi saboda qishin datakeji
Aysha kadai tatafi tasiyo ruwanta bayan ta fadawasu ummie
saida tagama siyayyarta tajuyo zata taho sukaci karo dawani gorar ruwan ta sun6ule tafadi
"oh.. sorry" mutumin dasukayi karon yace yana sunkuyawa ya daukomata ruwan nata yatashi yana miqamata
ganin Aymaan ne yasata dan buda ido saikuma tasa hannu ta kwace gorar adan masife tana harararshi
"kuma ka iya kiran wani clumsy while you're clumsy yourself" tafada tana qara gallamashi harara tazo wucewa
riko hannunta yayi wanda hakan yasata saurin juyowa tana zaro idanu
"waye clumsy din?" yafada cikin hade
"let go of my hand" tafada adan tsorace tana qoqarin kwace hannun
"nine clumsy din?" yafada yana eyeing dinta batareda yasaki hannun ba
6ata fuska tayi kamar zatayi kuka har lokacin tana kicininyar kwace hannunta cikin rawar murya tace
"ni..ni kasake min hannu"
ganin dai da alamu kukan zatayi don har manyan idanunta sun duri ruwa yasa ya saketa yana cewa
"kika qara bin hanyar danabi saina tsonemiki wadannan idanun"
fashewa tayi da kuka tana saurin toshe bakinta sannan tabar wurin dasauri
sakin baki yayi yabita da kallo donshi bega abin kuka ba anan, saida tayi nisa sosai sannan tajuyo ta gallamashi harara da wet idanunta ta murgudamashi baki sannan tajuya,tabar wurin dasauri kamar wadda aka biyo
kasa daurewa yayi saida yasaki dariya marar sauti, lallai ashe dai wannan yarinyar matsoraciya ce? kwafa yayi Kawai yajuya ya qarasa wurin don siyen abinda zai siya don dama shima yabaro can ne don yin sayayya, izuwa yanzu yarage jin yadda yakeji towards zee wataqila allah ne ya qar6i addu'arshi don sosai wutar soyayyar zee tarage azuciyarshi kuma izuwa yanzu yagane cewa zee ta Deen ce kuma ya rage jin wannan zafin dayakeji duk lokacin daya gansu atare
siyayyarshi yayi yakoma can wajensu inda sai shirye shiryen tafiya su daddy keyi don jirgin yakusan tashi
tunda Aysha taga dawowarshi takoma bayan mussadiq don ya kareta don batason ma ganinshi kuma data dan leqo sai sun hada ido yayimata kallon zamu hadune saitayi saurin sake la6ewa abayan mussadiq
shidai mussadiq besan sunayi ba hankalinshi nacan kan Lailah
ahaka suka shiga bankwana inda zee kamar tayi kuka don sai jitayi tafara missing dinsu daddy tunma kafin sutafi
ahaka suka tafi suna dagawa juna hannu cikin mixed feeling suna binsu da addu'ar safe journey
Lailah duk yadda takejin idanun mussadiq akanta qin kallonshi tayi tajuya suka wuce
saida takai daidai kofar dazata shiga sannan tajuyo idanunta suka fada cikin nashi
murmushi ya sakarmata ahankali itakuma tayi saurin juyawa tashige.
ahaka suna tsaye har jirgin nasu yadaga ya lula sama
*AGURGUJE*
kingin ranakun sunzo suntafi very fast inda su Deen keta shirye shiryen tafiyarsu zuwa saudiya
sosai Deen ke doqin tafiyar don he can't wait yataka qasarshi ta haihuwa
a bangaren soyayyarsu da zee kuwa kullum qara cigaba ake samu don da alamu zee tagaji dajan ajin tafara bada kai sosai suke shan soyayyarsu tawaya saidai idan yajene bata cika sakin jiki dashi sosai ba kamar dai da
ranar daren tafiyar tasu sukaje gidansu Aymaan din don suyi bankwana
inda suna zuwa Deen yasamu ya ke6e da zee a garden suna zance sukuma Aysha sukayi sama tareda batool
sundan jima agidan kafin sufito zasu tafi inda su Aysha sukayi gaba ita da batool zasu fita suna gulmarsu zee wai suna can suna soyewa suga love birds
abakin kofa sukaci karo da Aymaan da dawowarshi kenan daga asibiti inda ganinshi kamar daga sama yasa Aysha fasa qara takoma falon aguje
da mammaki duk akabita da kallo harta qarasa wajen kaka ta la6e bayanta
girgiza kai Aymaan yayi Kawai yashiga don qararta ma firgitashi tasoyi, yawuce yabar batool dake tsaye cikeda mammaki abakin kofar
sadda yashiga ciki ya tadda anata tambayarta meye takema ihu
ganinshi yasata qara la6ewa bayan kaka Kawai tana turo baki
shidai bece komai ba yaqaraso yana gaidasu Ummie da murmushi
anan yaji ashe gobe zasu wuce saudiya
fatan sauka lafiya yayi masu sannan yawuce sama yana hararar Aysha dake la6e still abayan kaka ta gefen idanu
har parking space suka rakosu suna masu fatan isa lafiya
saida suka shiga motar suka ja suka tafi sannan suma suka juya ciki batool nata tsokanar zee
*SAUDI ARABIA*
lafiya lau suka sauka garin saudiya, fatherland din Deen inda yana taka qasar shima yaji eh wannan fatherland dinshi ne
farincikin daya tsinci zuciyarshi aciki baya misaltuwa don ganin abin yake Kawai kamar amafarki
twin din Abbansu Deen wato Al-hussain Kawai yasan da zuwansu kuma shi yaje tarbonsu a airport
saidai ganin mussadiq biyu ba qaramin burkitamashi kwalwa yayiba don shima kwata2 besan da bayyanar Deen ba
saida sukaje gida sannan sukayi mashi bayani dalla dalla inda fadin farincikin daya shiga ma 6ata lokaci ne sai godiya da kirari yake kwararawa allah mai yin yadda yaso maikuma maida abu marar yiwuwa abu mai yiwuwa
kaka kau tasha godiya da addu'o'i awajenshi kamar ya ari baki
haka suka kwana batareda sanin kowa a family dinba don Al-hussain yace kar agayawa kowa shida kanshi zai qirqiri family meeting gobe inda anan za'a bayyana Deen
haka kau akayi don nan take aka sanar da gobe akwai family meeting wanda dama abune da akeyi duk in wani abu yataso
Washegari a family meeting din inda babu wanda be hallara ba aka gabatar da Deen inda suka shigo shi da mussadiq cikin shiga iri daya
fadin hautsinewar da wurin yayi 6ata lokaci ne don nan take wurin ya rude
inda sai bayan Al-hussain ya gabatar da Deen amtsayin mujaheed daya 6ace awajen asiri yafara tonuwa inda matar Al-hussain ta tashi tana ihu tana bori wai qaryane mujaheed ya mutu saida aka tabbatar mata da hakan, wannan ba mujaheed bane mujaheed yamutu
nan hankali yadawo kanta don sosai mutanen wajen suka cika da mammakin ganin yadda take ihu tana sambatu inda acikin sambatun ta tonawa kanta asiri
asali dama matar Al-hussain bata qaunar Zainab matar al-hassan kwata2, wannan tsanar tasamo asaline tun lokacin dasuke amare kasancewar dama atare al-hassan da Al-hussain sukayi aure inda Zainab matar al-hassan tafi matar Al-hussain farinjini
sosai danginsu Al-hussain sukafi sonta saboda saurin shiga ranta da kirkinta
Duk abinda za'ayi itace kan gaba hakan yasa matar Al-hussain fara yimata hassada tana ganin duk ta saye soyayyar dangin mazajensu
matar Al-hussain tariga Zainab haihuwa don saida tayi haihuwa biyu kafin Zainab ta haihu saidai ga haihuwar Zainab anfi murna yadda kasan ba'a ta6a haihuwar jika a dangin ba hakan yaqara tunzura matar Al-hussain
abin be ida kasheta ba saida taga irin soyayyar da ake nunamasu mussadiq saboda wani irin jidasu akeyi a family din kamar su kadai ne jikoki kowa burinshi ya daukesu ga kyaututuka dasuke samu kota ina akai akai gashi kuma dama Al-hassan yafi Al-hussain wadata alokacin sai abin yataru yayimata yawa
ganin bazata iya cigaba da qunsar baqincikin bane yasata Kawai shirya tagayyara family din Al-hassan din inda da zugar wata qawarta suka sa akayi kidnapping dinsu inda basu samu nasarar daukarsu su biyun ba don allah ya ku6uto da mussadiq sai sukayi garkuwa da mujaheed (Deen)
duk tashin hankalin dasuka shiga alokacin matar Al-hussain jitake kamar ta taka rawa, sosai taji dadin ganin burinta na tarwatsa ahalin Al-hassan yafaru hakan yasa tama yanke shawarar salwantar da Deen a 6addashi daga doron qasa don su dawwama a baqinciki don sun lura sosai sukeson Deen
saida tasa aka amshi kudadde dayawa wajen Al-hassan sannan tasa a qone Deen acikin motar da xasu sashi ciki agaban idon Al-Hassan
hakan kau yafaru saidai abinda bata saniba shine alokacin jisukayi bazasu.iya qone Deen Acikin motar ba don he's way too innocent aganinsu be kamata yayi irin wannan mutuwarba hakan yasa Kawai suka jefashi aruwa aganinsu wannan mutuwar zatafi sauki
tofa! sosai hankalin family din yatashi jin sambatun matar Al-hussain
babu 6ata lokaci Al-hussain dayafi kowa rudewa alerting jami'an tsaro inda babu 6ata lokaci akazo akayi ramm daita aka wuce daita
sosai family din suka shiga tashin hankali sai koke koke akeyi, shikanshi Al-hussain kasa tsaida hawayenshi yayi don sai alokacin komai kedawo mashi fresh, wannan wace iriyar matace yake zaune daita tsawon shekaru? sosai kowa ke mammakin abinda ta aikata don koda wasa batayi kama da wadda ke iya aikata rabin abinda ta aikata ba
shima Deen sosai jikinshi ya mutu musanmman yadda yaga kowa nata rungumarshi ana kuka, kakarsu wato ainahin mamansu babansu babu wanda yakaita kuka tabi ta rungume Deen qamm kamar za'a kwace mata shi tanata sambatu cikin larabci
saida hankali yadan kwanta sannan suka nemi jin yadda Deen ya bayyana inda anan akayi musu bayanin komai
zokuga yadda akema kaka godiya kamar zasuyimata sujjada, addu'o'i kau aranar tashasu don acewarsu ba qaramin jihadi tayiba kuma sakamakonta na gun allah don dik abinda zasuyi mata bazasu iya biyanta ba...✍?
Ummin fasihu🧚🏻♀?
8/19/21, 6:46 PM - Buhainat😝: *🙍🏻♂️DEEN🙍🏻♂?*
*100*
*FINAL🤸🏻♀?*
Satinsu Deen biyu a saudiya inda acikin wannan sati biyun babu inda basu shiga ba domin zagayen dangi sai alokacin Deen yasan cewa ashe shi d'an dangi ne domin yanadasu ba adadi gashi sai nunamashi wani irin soyayya sukeyi suna jidashi suna riritashi kamar kwai
idan yajuya yatuna da rayuwarshi tabaya yayi comparing dinshi data yanzu saiya godewa allah bisa ni'imomin dayayi mashi, abin har mammaki yake bashi wai shi da tun tasowarshi beda kowa beda wanda zai kalla ya kira nashi bayan kaka amma yanzu jibeshi xagaye tsamo tsamo cikin dangi dangin ma masu tsananin qaunarshi, dole ya godewa allah
kaka ma abangarenta tasamu babban matsayi a wannan dangin don sosai suke qaunarta suke kuma girmamata, tuni suka qulle da ainahin kakarsu Deen suka xama kamar wasu aminnan juna
a bangaren matar Al-hussain kau tanacan anmakata kotu da ita da qawarta dasukayi qulle qullensu tare bayan Al-hussain ya yanke igiya daya ta aurenshi dake kanta
Satinsu biyu a saudiya suka daga zuwa misra garinsu ummie inda anan Deen yaqara ganin tsantsar qauna da tarairaya
kowa soyake ya kasance taredashi kowa soyake yanuna yadda yake qaunarshi hakan yasashi zama kamar wani cele acikinsu
Satinsu daya a qasar suka barota suka dawo Dubai inda dama Deen allah allah yake yadawo don sosai yayi missing *jewel* dinshi kamar