Showing 267001 words to 270000 words out of 322641 words
Chapter 90 - DEEN Complete Hausa Novels By Arewa Novels.txt
yaiwa mutane?"
"ai dama kai ba sonshi ba kake"
"ni ai naga yana sona, Kawai.ku manta dashi kuyi proceeding plan dinku, wayasani ma ko hakan zaifi"
Ajiyar zuciya Ahmad yayi saidai still fuskarshi na nuna alamun rashin jindadi
furzar da huci yayi sannan yace
"ok, bari na lalubo Deen din"
daga kafadu Kawai aymaan yayi yacigaba da danne dannenshi shikuma Ahmad yazaro waya zai lalubo Deen din
***
Kamar yadda batool tayi hasashe tun bayan asr Aysha ta diro gidan
sosai sukayi murnar ganin juna nan suka rungume juna suna murna
bayan sungama suka baje adakinsu batool suna fira Inda anan itama Aysha din tabata birthday gift din data kawomata Inda xee tanuna jindadinta sosai takuma yimata godiya
adakin sukayi zamansu sunata firarsu Inda acan waje Kuma ake decorating garden din daza'ayi dan taron daza'ayi anjima.
*8:00pm*
Ahankali take nada mata veil din cikin qwarewa irin nadinsu na larabawa
saida tagama sannan tadauko turaren dake kan mirror din (aymaan's gift) tashiga feffesamata shi ajiki, nan take dakin yadauki wani qamshi mai sanyin dadi
"wow! gaskiya turarenan yayi, I love the scent" inji Aysha tana ida gyagyaramata Inda beyiba
murmushi Kawai zee tayi
kaucewa Aysha tayi yadda zee zata samu damar ganin kanta a jikin mirron
"now, here you go" Aysha tafada tana murmushi
dagowa zee tayi ta kalli kanta ajikin qaton madubin nan take tawara idanu tana kallon kanta without blinking
dariya Aysha tayi ganin yadda zee ke kallon kanta ta mirror Babu ko kyaftawa sai tace
"to ya?"
cikin wara idanu zee tace
"wai.. dagaske nice anan?"
dariya Aysha tasakeyi tana xagayawa bayanta ta dafa kafadunta ta sunkuyo yadda zasu dinga kallon kansu ta mirror tace
"ga zahiri?"
"wow! this is...amazing! tayaya kikayi transforming dina haka?" inji zee cikin murna
"bani nayi transforming dinki ba, dama ke kyakyawace gakuma kyawawan kaya dole ki chanza... now time for selfie" inji Aysha tana zaro wayarta sukayi posing ta daukesu
daidai nan aka bude kofa batool tashigo
"wai wannan wane irin shiriritane? kunsan lokaci yayi amma kuntsaya kuna..." maqalewa a iska kingin maganarta tayi datayi tozali da zee
wara idanu tayi cikin mammaki tana kallon zee baki bude
"who is this?" inji batool idanunta still akan zee
harararta zee tayi ta kauda kai tana murmushi
"wow! wow! wow!!" tafada tana qarasowa wajensu itadai Aysha banda murmushi Babu Abinda takeyi
"zankad'aziya kenan, wai zee kin ganki kuwa?" tafada tana bin koina na jikin zee da kallo
fari zee tayi da idanu tana tsuke baki
"ya nakoma?"
"kai aradu dafarko nakasa.ganeki, kinga wai yadda rigar tayi maki? kai dole mukashe selfie, tashi tashi" tafada tana zaro wayarta
Nan fa suka samu abin yi sukaita daukar kansu selfie dukkansu suna styles kala2
ahaka har aka sake bude kofar
"wai wannan shirun na lafiya ne? kufa kadai ake jira" inji ummy data leqo
idanunta ne suka sauka kan zee
"kai kai kai masha allah, diyar tawa takoma haka?" inji ummy tana qarasa shigowa dakin
murmushin kunya zee tayi
"kai masha allah, gaskiya kinyi kyau daughter, allah yayi albarka yaqaro shekaru lodi lodi masu albarka"
duk da amin suka amsa harda Aysha Kasancewar duk da turanci suke maganar
"yanzu kuyi sauri inajin ai kungama ko? ku kadai ake jira"
"eh mungama ummy" inji Aysha
"to mutafi, kowa ya hallara ku kadai ake jira"
"ummy baqin sun iso" inji batool cikin zumudin
"idan kika kin gani" inji mummy tana doroma zee hular Abayar bisa kai wanda keda jela jelar zarruruwa wadanda suka dan karemata fuska
kama hannunta ummy tayi sukayi waje su Aysha na maramasu baya
koina tarr yake da haske dukda Kasancewar dare ne, daukar hanyar garden din sukayi suna tafe Aysha na gyarama zee rigarta dake dan jan qasa abaya
Garden din shima tarr yake da haske dake haskowa daga both kwayaye masu haske da masu kaloli
anyi decorating garden din gwanin sha'awa ga fararen plastic kujerun da mutanen da aka gayyata duk suka zazzauna akai
daga gaban mutanen Kuma wata royal blue kujera ce mai kyau sosai sai dan qaramin glass table daga gabanta wanda ke dauke da dan madaidaicin cake dake dauke da burning candles masu kaloli akai.
mutanen wajen basuda wani yawa
daga su Abbu sai su mummy sai su aymaan da Ahmad dakuma iyayen Ahmad din
Ahankali suka qaraso garden din suna tafe fuskokinsu dauke da murmushi
sosai kallo yadawo kan zee wadda taxama kamar tauraruwa acikinsu
Ahankali take tafiya hannunta cikin na ummy dake janta fuskarta dauke da murmushi
dukda bata ganin mutanen wajen sosai saboda baza bazan hularta dasuka dan karemata gani taga alamun mutanen dai nada dan yawa
sautin 'masha allah' keta tashi daga bakunan mutanen wajen cikin yaba irin kyawun datayi wanda hakan kesata murmushin kunya tana qara sinne kai
acan na hango aymaan dake sanye cikin wani danyen tsaddaden yadi kalar madara yaci gayunshi Inda yayi shigar milk and brown
tun lokacin dasuka shigo garden din idanunshi ke kanta ya kafeta dasu babu kyaftawa
dukda baduka fuskar tata yake gani ba yana hango karan hancinta da guntun bakinta dake shining saboda lipgloss datasa, yana ganin yadda yake curving beautifully idan tana murmushi
da kallo yarakasu har ummy ta qarasa daita wajen da aka tanada mata don zama
koda suka isa wajen bata zauna ba sai qarasowa da mutanen wajen sukayi wajenta suka fara gaisawa
akunyace zee keta gaidasu don duk saitaji kanta yayi girma ganin itace centre of attraction din wajen
aymaan dai yakasa ko kyafta idanu akanta duk motsinta saiyabishi da Hazel eyes dinshi
jiyayi an zungureshi hakan yasashi waigowa yana dawowa daga duniyar kallonta
"kallatu ance mutaso mu yanka cake" inji Ahmad cikin tsokana
harararshi aymaan yayi sannan ya tashi suka qarasa wajen mutanen daduk sun koma gaban wajen ana shirin yanka cake din
hada idanu Aysha tayi da aymaan yawani hade rai tareda kauda kai
binshi da kallo tayi saikuma ta ta6e baki itama ta kauda kai
waqar birthday suka shiga yimata suna tafi sannan da taimakon mutanen wajen ta yanka cake din
tafi wajen yadauka sosai ana dariyar farinciki
anan zee tashiga ciyar da makusantanta suna ramawa suma
ciro wani guntun tayi tanufi bakin Aysha dake kusada ita tanata murmushi
cikin murmushi Aysha ta bude bakinta tasaka mata nan ma aka dau tafi
itama Aysha guntun ta dauke ta bata tana lakuta mata sauran akumatu
dariya duk aka dauka ganin Abinda tayi
kamar ance Aysha tadago sai suka qara hada idanu da aymaan
wani mugun kallo ta jefeshi dashi ta kauda kai
Dan buda idanu aymaan yayi yana kallonta saikuma ya kauda kai yana kwafa acikin zuciyarshi
bayan sungama kowa yakoma mazauninshi ya zauna Inda akabar zee kadai gaban wajen zaune a maxauninta
anan ne Ahmad daya ari aikin m.c yafara gabatar da mawaqin dazai danyi entertaining dinsu
be ambaci suna ba Kawai dai gabatarwa yayi mashi yakuma buqaci atafa mashi
tafi din kau aka dauka wanda yayi daidai da shigowar mawaqin filin
sanye yake cikin wani ratsatsen suit fari Inda yayi shigar mai combination din fari da jaa
farin wando sai jar shirt yadora coat fari asama, wuyanshi sanye da jan necktie guntu, kaffafunshi sanye da fararen half cover, yar saisayyayar sumar kanshi sai shining take
abayanshi kuma managern shine kuma mai sakarmashi kida shima cikin shigar suit saidai nashi baqaqe ne
da wannan kyakyawan murmushin yaqarasa shigowa wajen yana kallon mutanen wajen dake tafamashi kowa idanunshi akanshi
ahankali yadanyi bowing alamun godiya still murmushi afuskarshi
habeeb kau tuni yanufi wurin setting dinsu Inda zai dinga sakarmasu kida
musabaha Deen yayi da Ahmad dake gaban stage din sai washe baki yake
mic din hannunshi Ahmad yabashi ya amsa yana godiya sannan yajuyo yana kallon audience din
tun shigowarshi bugun zuciyoyin mutane biyu suka chanza, zee da Aysha
Aysha binshi Kawai takeyi da kallo cikin mammaki da bugawan zuciya
mammaki take yaushe yayanta yadawo daga tafiyar harya zo nan din, saidai kuma sai take ganin kamar bashi ba duba da wasu dabi'u dayakeyi wanda kamar banashi ba, ga sumarshi yar kadan sa6anin ta yayanta dakeda yawa kuma a kwance luff
zee kau bata ganshi ba don yana daga can gefe ne kuma yana facing mutane saidai zuciyarta wani irin bugu take kamar zata faso qirjinta, sosai takejinta awani yanayin da bazata iya musaltashi
ahankali Deen yayi gyaran murya sannan cikin harshen turanci ya gaida mutanen wajen yakuma gabatar da kanshi ta hanyar amfani dasunan da akafi sani dashi wato *Balarabe*
sannan yatayasu murnar wannan taron dasuke na zagayowar ranar haihuwar diyarsu yana kuma yin fatan allah ya maimaita
Tunda yafara magana zee taqame a kujerar datake zaune
kwalwarta ke birgita mata cikin kai tana jin kamar bamaa duniyar ba take
wannan muryar...
waye mai wannan muryar?
ahankali Deen yayima habeeb alamun suje zuwa, nan take habeeb yashiga aikinshi Inda ya sakarmasu wani cool kida mai dadin gaske
lumshe idanunshi Deen cikin son daidaita nutsuwarshi daya rasa Inda ta fece
tun shigowarshi wannan wurin yanemi duk wata nutsuwarshi yarasa, Abinda besaba faruwa dashi ba
yasaba hallarta taron daya linka wannan jama'a linki ba linki amma beta6a tsintar kanshi a irin wannan yanayin ba sai wannan karon, meyasa?
Ajiyar zuciya yasauke ahankali yana iyakar bakin qoqarinshi wurin cooling down
humming yafarayi cikin cool voice dinshi yana lumshe idanunshi
ahankali yafara rero waqar birthday dayayi composing saboda taron
sosai waqar ke tafiya cikin wata iriyar salo mai narka zuciya
tsit wajen ya dauka kowa hankalinshi akanshi suna sauraron yadda yake rairo baitukan waqar cikin qwarewa da salo na daban
kasa ko kyafta idanu Aysha tayi akan Deen, kallonshi Kawai take kamar tana kallon wani hallita daban
yaushe akhie yazama mawaqi?
Tunda yafara waqar zee tarasa awane duniyar take ciki, komai ya burkuce mata, zuciyarta, kwalwarta, ruhinta suka shiga harmutsawa takasa gane takaimaiman Abinda ke faruwa akewayenta Kawai Abinda take iya ji shine wannan muryar
Deen kau a bangarenshi shima bugawar da zuciyarshi keyi yafara affecting waqarshi don sai sarqewa yakeyi akai akai duk iyakar bakin qoqarinshi naganin ya daidaita nutsuwarshi abin ya faskara, jiyake kamar zuciyarshi zata tsinke saboda gudu
habeeb dake gefe yana playing piano yana lura da yanayin Deen dukda bakowa zaiyi saurin fahimtar uneasiness din nashi ba amma shi yagane don yasan Deen yasan yadda yake aikinshi, dole akwai Abinda yake damunshi
dukda Deen nadan kallon gefen zee saidai baya wani tsayawa kallonta don shi kanshi ba Acikin nutsuwa yake ba bare har yatsaya kallon wani abin
aymaan duk Abinda ake idanunshi nakan zee yana lura da halin data shiga
ahankali yaga tamiqe tsaye daga kujerarta tana kallon Deen daya juya mata baya
shima Deen sai akayi daidaitoni ya juyo side dinta cikin waqar yana ambaton birthday girl
sauke idanunshi yayi kanta tana atsaye tana kallonshi shima
wani irin bugu zuciyoyinsu sukayi lokaci guda dukda basu tantance juna ba don zee bata hangenshi sosai saboda hular kanta shima bega fuskarta ba sosai saboda boye rabin fuskar da hular tayi
ahankali ya cigaba da waqar yana kallonta zuciyarshi na lugude
_Happy Happy birthday... to... you..._
yaqarashe baitin da daddaya lokacin da zee tasa hannu tazame hular kanta tafada baya
cak numfashin su biyu ya dauke na wucin gadi
kallon juna suke kamar idanunsu zasu fado Babu mai iya kwakwarar motsi acikinsu
tsit wajen ya dauka kowa idanunshi akansu
jikin Deen ne yafara rawa yadago hannu yana nuna zee da yatsarshi dake rawa lips dinshi ma na rawa as well
"Z... Zainab?.." yafada cikin wata iriyar murya
ko motsi zee batayi ba Kuma ko kyaftawa idanunta dake kanshi basayi
ahankali yafara kusantota still yana nunata jikinshi na rawa har lokacin
"Zainab.."
ahankali kowa yafara tashi daga saman seat dinshi kowanne idanunshi akansu harda habeeb shima da besan meke faruwa ba
ahankali zee tafara takawa tanayin baya baya ganin yana kusantota
kallo daya zakayiwa su biyun kasan babu wanda kecikin hayyacinshi
"Zainab.. stop, please" yafada ganin tana qara nisantarshi
"stop!" yafada yana nufota da sauri kamar mahaukaci
saurin juyawa tayi kamar wanda abin tsoro yabiyo tana tattare rigarta tayi hanyar barin garden
"No! Zainab!" inji Deen yana maramata baya
"Balarabe!" inji habeeb yana takema Deen baya shima
------
saukowa yayi daga cikin motar ya maida kofar yarufe
hannu yasa ya gyara red guntun necktie dinshi sannan ya zagayo ta dayar 6aren motar
bude back seat yayi yadan zira jikinshi ciki can saigashi yafito riqeda abu ahannunshi
maida kofar yayi yarufe yama kulle motar gabadaya sannan yajuyo
dago abin hannunshi yayi yana kallo
qaton bunch of flowers ne mai glass vase daga qasa wajen mariqinshi
misalta kyawun flowern 6ata bakine saidai masu karatu suyi hasashe da kansu saidai kallo daya xakayi mata kasan tsaddadiyace ta qarshe
murmushinshi na gefen baki ya su6ucemashi lokacin dayakai hancinshi jikin flower din ya sinsina
qara riqeta yayi dakyau sannan yafara takawa cikin takunshi ta qasaita ya nufi Inda yake kyautata zaton nan ake taron
tafe yake yana saqe saqen yadda zata kaya tsakaninsu don yasan akwai chakwakiya agaba
yana cikin saqe saqenshi yaji kamar hayaniya na kusantoshi
dagowa yayi wanda yayi daidai da bangajeshi da akayi
baya baya yayi cikin ikon allah kuma yasamu ya tsayar da kanshi
saurin juyawa yayi yabi figure din daya wuce dagudu da kallo
dukda wulgin mutum Kawai yagani amma yagane itace
juyowa yayi yaga meya biyota saidai kafin yayi hakan yaji anqara bangajeshi again wanda hakan yayi sanadiyar su6ucewar flowern hannunshi ta fadi aqasa jikake tassss! tayi qarar fashewa
cikin zafin nama ya damqi gefen rigar wanda ya bangajeshin ya maidoshi baya daqarfi daga yunqurin yin gaba dayakeyi
dagowa sukayi atare suka kalli juna lokaci guda oily eyes dinsu na sarqewa ana juna....✍?
*please masu kirana ina typing kuna maidomin aiki baya, koyaya nadaga kafin nagama wayar Abinda narubuta ya fece shiyasa ma bana dagawa, please ku dinga yin haquri tunda ku ma kunsan inamuku iya qoqarina*
Ummin Fasihu🧚🏻♀?
8/2/21, 9:44 PM - Buhainat😝: *🙍🏻♂️DEEN🙍🏻♂?*
*084*
*THE REUNION*
wani irin jada baya su biyun sukayi kamar wadanda aka tura da force mai qarfi
alokaci daya suka sake wara oily eyes dinsu akan juna suna kallon juna kamar suna ganin wata hallita daban ne ba mutum ba
wani irin rawa inner part dinsu ya dauka zuciyoyinsu na wata iriyar halbawa kamar zata faso qirjinsu
habeeb ne yafara qarasowa wajen saidai babu shiri yaja wani irin mugun burki lokacin dayayi tozali da Deen guda biyu suna kallon juna
dauke numfashinshi yayi yana wani irin kwalalo idanu waje kamar zasu fado daga socket dinsu
daidai nan kingin jama'ar suka qaraso wajen Inda suma sukaci karo da the same scene
suma anan suka taka burki suna kallonsu kowanne speechless
wani irin gasping Aysha tayi mai sauti tana yin baya baya
aymaan dake bayanta yayi saurin tarota daga faduwar datayi niyyar yi tafado jikinshi
"Hey.." inji aymaan yana kallon yadda take farfar da idanu
mummy ce data lura dasu tayi saurin qarasowa wajensu itama takama Aysha din da kejin kanta na juyamata
ganin hakan yasa itama umman Ahmad matsowa sai aymaan ya sakarmasu ita
ahankali Mussadiq yaqara jabaya still idanunshi dasuka fara sauya launi akan Deen, komai na jikinshi rawa yake ga jijjiyoyin kanshi dasuka fito rad'o rad'o
cikin kidima da fitar hayyaci yasa hannu yazaro wata qaramar pistol from nowhere ya nuna Deen da haryanzu yakasa motsi daita
yadda jikinshi ke rawa haka hannunshi dake riqeda bindigar keyi don saima yitake kamar zata silale dukda iyakar qoqarin dayakeyi na riqeta sosai
"w..who are you?" yafada cikin wata iriyar murya dake rawa sosai
duk buda idanu mutanen wajen sukayi suna kallonsu cikin kidima
"speak or I shoot!" inji Mussadiq cikin qaraji jikinshi na rawa sosai yana qara nuna Deen da bindigar, kallo daya zakamashi kasan baya cikin hayyacinshi don ko cewa akayi ya danna kunamar bindigar baya iyawa saboda rawan da ilahirin jikinshi keyi
shikau har lokacin Deen kasa ko kwakwarar motsi yayi Kawai yana tsaye ne yana kallonshi kamar gunki
rolling idanu aymaan yayi cikin zuciyarshi yana cewa
'ai dama nace wannan mutumin mahaukaci ne'
"mu..Mussadiq"
"speak!" Mussadiq ya katse Ahmad daya fara magana
"Mussadiq calm down.."
"go away!" yafada yana maida akalar bindigar kan Ahmad
"listen son.."
"who are you? kusu wanene!"
yaqara fada yana pointing dinsu duka yana jabaya, sosai alamun gigita ta bayyana ajikinshi
ahankali bindigar ta su6uce a hannunshi dake karkarwa ya cigaba da kallon Deen yana haki
"calm down son.. calm down, this is your twin.. Mujaheed" inji Abbu dake qoqarin calming dinshi down
dago rinnanun idanunshi yayi ya kalli abbu
"yes, Mujaheed.. your lost brother"
"No.." inji Mussadiq cikin muryar mai kama da rad'a
"yes.."
"he's dead" yaqara fada
"he's alive"
"No"
"calm down"
"No.. No!" yafada yana dafe kai
"Mussadiq.." inji Abbu again yana qoqarin kusantoshi
"No, don't come closer.. don't" yafada yana jada baya
duk tsayawa sukayi suna kallonshi
saurin juyawa yayi cikin sassarfa zai bar wajen sai gani sukayi timm yafadi aqasa
gasping mutanen wajen sukayi sukayi saurin nufarshi
dagoshi sukayi sukaga kamar ma baya motsi
"aymaan quick kawo mota" inji Abbu
juyawa aymaan da be motsa daga Inda yakeba tundazu yayi yanufi parking space Ahmad kuma yanufi Deen dahar lokacin baya motsi kamar wanda aka dasa
"Deen" yafada yana ta6a kafadarshi saidai beko dago bayan bare ya kalleshi, idanunshi nanan kyar akan Mussadiq
habeeb ma yana daga baya kusan shima suman tsayen yayi don yakasa motsawa daga Inda yake saidai ya kalli wannan ya kalli wannan atsakanin Deen da Mussadiq
aymaan ne ya qaraso da motar wajen yafito da taimakonshi aka daga Mussadiq aka sakashi abayan mota tareda Aysha da itama tuni tasuma
aymaan yashiga front seat dashi da Abbu
yayinda Ahmad yaja hannun Deen suka nufi motarshi shima yasakashi a front seat habeeb yayi saurin binsu yashiga backseat shikuma Ahmad yazagaya mazaunin driver
ganin hakan yasa su kingin suka shiga wata motar Inda akabar ummy datace zata tsaya tareda zee agidan
ajere motocin suka fita daga gidan suka halba titi
***
dagudu zee tayi hanyar stairs tana hayewa da bibbiyu bibbiyu
ba don allah ya tsareba data sha qasa yadda rigar keta tadeta tana kawo mata tirjiya a gudun nata
bata ja burki akoina ba sai dakinsu Inda tashiga ta maido kofar tarufe ta danna sakata sannan tanufi toilet dagudu shima tabude tashige tarufo harda murza makulli.
komawa tayi ta jingina da kofar tana maida numfashin gudun datayi
_Deen_
_Deen dinta tagani_
_Deen dinta_
hannu bibbiyu tasa ta toshe bakinta dasu tareda silalewa qasan tiles
wani irin kuka yazo mata mai tsuma zuciya tashigayi hannunta toshe da baki dukkan ilahirin jikinta na gab gab
kuka take da dukkanin zuciyarta jikinta na rawa sosai, she can't believe yau idanuwanta Deen suka gani, Deen dinta, her timid, silly boyfriend. wanda ta yanke qauna dasake sakashi a ido.
zuciyarta takasa yarda, kwakwalwarta takasa dauka.
bugun kofar dataji ne yasata dan tsagaitawa daga kukan datake
kofar dakin ake bubbugawa ana kiran sunanta
data saurara saitaji muryar ummy ce
sosai take bubbuga kofar tana kiranta tazo ta bude
maida kanta zee tayi jikin kofar ta lumshe idanu wasu hawaye nasake gangaro mata
tanajin ummy nata haukan bubbuga kofar da kiran sunanta amma takasa koda motsi ne bare ta iya tashi ta budemata
***
tsaye yake yana kallon Mussadiq dake kwance bisa gado ta glass kofar dakin a gefe guda kuma yana sauraron Dr dakemusu bayyanin cewa yanzu komai normal dama shock ne kuma lokacin dazai farka zai sakeshi komai zai koma daidai
haka ya tsaya yana kallon photocopy dinshi dake kwance ko kyaftawa babu kwakwalwarshi ta hargitse ta yamitse yarasa wane tunani ma zaiyi
"Balarabe" muryar habeeb tadawo dashi daga duniyar kallon Mussadiq
dagowa yayi ya kalleshi saikuma ya maida kallonshi akan mutanen wajen yana binsu da kallo