Showing 249001 words to 252000 words out of 322641 words
Chapter 84 - DEEN Complete Hausa Novels By Arewa Novels.txt
komawa kusadashi suka cigaba da breakfast din nasu cikin walwala, wannan karon murmushi kwance a fuskar zee dakejin duk wata damuwarta data tashi daita ta yaye
ganin hakan yasa Aymaan Dan murmusawa don dama burinshi kenan, kullum burinshi farincikinta, ya tsani ya ganta cikin damuwa ko yayane.
ahaka suka gama breakfast din su zee suka tashi don wucewa school
"ukhtie baki gayamin tsarabar dazanyi miki ba Idan zan dawo" inji aymaan yana kallon zee
kafin zee tayi magana batool tayi saurin ca6ewa da
"ka siyamin komai nacan dangin maqulashe na gargajiya irinsu magarya, goruba, taura, jawuwa, jan madam, kanya..."
"wa ake tambaya wake bada amsa? kinji na ambaci sunanki ne?" Aymaan ya katseta yana mata kallon up & down
kumbura fuska tayi tana kallon ummy
"nida kika kira baqi nikuma kikeso nayimiki tsaraba?lallai bakida hankali" yafada yana binta da mugun kallo
qara kumbura fuska tayi kamar zatayi kuka
"yauwa ukhtie inajinki" ya maida hankalinshi kan zee dake qumshe dariyarta
"nidai babu komai yaya, kawai fatana Allah yakaiku lafiya ya maidoku lafiya akuma gaidamun su mummy sosai ace nayi kewarsu sosai"
"kenan bakison tsarabar komai?"
girgiza kai tayi kawai
"to ni Idan nayimiki don karan kaina fa?"
murmushi zee tayi
"it ok, xanji dadi sosai"
murmushi shima aymaan yayi yadan kauda kai saikuma yasake kallonta
"to Shikenan, zan miki tsaraba, wadda bazaki ta6a mantawa ba"
Dan daga gira daya tayi
"dagaske?"
kadamata kai yayi alamun eh
"shukran so much"
kada mata kai kawai yayi ya kauda kai yacigaba da cin abincinshi dabe cinye ba
juyawa zee tayi tayima ummy sallama sannan tasake yima Aymaan bankwana tanufi kofa
batool daketa kumbure kumburenta itama tayima ummy sallama sannan ta kalli Aymaan da hankalinshi kekan abincinshi tace
"to nima Akhie Allah yakiyaye yakaiku lfy amma karka manta harda atamfofi irin nacan da shaddoji da kayan kad'i irinsu kuka, ku6ewa, ya6do, daddawa..."
duqewa tayi saboda jifanta dayayi da spoon din hannunshi tana dariya
"wlh yarinyar nan ta rainani nizakiba sautun daddawa da kuka?"
gwalo tayimashi sannan tanufi kofa tana cigaba dayimashi dariya suka fice itada zee.
binsu da kallo Aymaan da ummy din sukayi harsuka fice daga falon sannan kowanne ya janye idanunshi yana sauke Ajiyar zuciya
ummy ce tadago takalli Aymaan tace
"kana ganin komai zaitafi smoothly?"
qurawa plate din gabanshi idanu aymaan yayi sannan yadan sauke Ajiyar zuciya sannan yadago yakalli Ummin
"insha Allah ummy, just pray for us"
"to Allah yabada sa'a yakuma taimaka"
"Amin ya rabb"
haka suka cigaba da karinsu suna labari jefi jefi duk akan tafiyar.
sai wajajen 11am Ahmad yaduro gidan cikin shirinshi na tafiya
saida suka gaisa da ummy sannan ya haura sama dakin Aymaan
sai wajajen 11:30am suka sauko kowanne cikin shirin tafiya kowanne goye da jakkar goyawa wanda ke daukeda duk abubbuwansu na amfani.
saida sukayi bankwana sosai da ummy tayimusu addu'o'in tsari sannan suka bar gidan cikin motar da Ahmad yazo daita wanda drivern gidansu ke jansu.
lokacin dasuka isa airport din saura mintuna shabiyar jirginsu yatashi
nan suka shiga yin duk wani tantancewar daya kamata suyi kafin lokacin tashin jirgin.
cikin qanqanin lokaci suka gama all neccesary things dazasuyi suka bi ayarin passengers masu shiga jirgi suma suka shiga suka zazzauna a seats dinsu dake.kusada juna.
cikin qanqanin lokaci aka fara sanarwar tashin jirgin nan kowa duk ya daddaura belt din cikin few minutes jirgin ya daga ya lula sararin samaniya
***
Wunin ranar a school cikin walwala zee tayishi, bata yarda ko kadan taba tunani damar yin tasiri a zuciyarta ba.
yau bataje library ba kamar yadda tasaba saboda gudun sake haduwa da Mussadiq dukda tasan ba qaramin aikinshi bane ba yabiyota har class din dayake Idan yaga dama.
sai bayan asr sannan suka fito daga school din da ita da batool suka nufi motarsu suka shiga suka fice daga school din.
fitarsu keda wuya shima yaba drivernshi umarnin sutafi, drivern yataka motar yaja suma suka fice daga school din.
ππππππππππ
sai da marece liss jirginsu Aymaan ya sauka a babban filin jirgin sama na babbar birnin tarrayar Nigeria wato Abuja.
cikin qanqanin lokaci suka fito suka gama clearing din komai sannan suka kamo hanya suka nufi hanyar fita daga airport din
ganin ba'a dade da gama magrib ba yasasu fara tsayawa a massalacin dasuka fara cin karo dashi sukayi sallah sannan suka fito neman abin hawa.
basu wani jimaba suka samu adaidaita sahu suka hau suna gayamashi hotel din daxai kaisu
tafiyar mintuna shabiyar sukayi suka isa hotel din suka sauko suka biya mai adaidaitan haqqinshi sannan suka shige cikin hotel din.
cikin qanqanin lokaci suka kama daki suka biya sannan aka rakasu dakin
a lokacin har wasu massalattan sunfara sallar isha'i hakan yasasu sake fitowa sukaje sukayi sallar tasu a massalacin hotel din
sai bayan sun dawo sun nutsu har sunci abinci sannan suka doddora sabbin layyukansu dasuka siya.
nan Ahmad yajawo laptop yafara aikin gabanshi shikuma Aymaan ya shigewarshi toilet.
sai bayan awa daya aka turomusu sms na zasu iya amfani da layyukansu
nan take suka fara ma mutanen Dubai domin sanardasu isowarsu Nigeria lfy
sun dade suna waya dasu inda saida suka farayi da iyayen Ahmad sannan suka kirasu ummy suma daga nan suka maida akalar kiran wajensu Daddy(mahaifan zee) dake katsina don sanardasu isarsu don suma sunsan da tafiyar don dasun gama Abinda yakawosu zasu biya ta katsina din kafin sukoma Dubai
suma sundan jima suna gaisawa dasu sannan sukayi sallama.
daga haka Aymaan yawuce yayi shirin kwanciya yayi kwanciyarshi yabar Ahmad nan daya cigaba da aikin dake gabanshi.
yana jin lokacin daya kira abokin aikinshi nanan Abuja din suna tattaunawa akan abinda yakawosu dakuma fitarsu ta gobe.
maida idanunshi Aymaan yayi ya rufe kamar mai barci amma ba barcin yakeba, banda saqe saqe babu abinda ke kai komo a kwalwarshi.
ahakan har Ahmad yagama duk abinda yake shima yazo ya kwanta
ya dade sosai idonshi biyu kafin yasamu can cikin dare barci ya sadado shima ya daukeshi.
*WASHEGARI*
Sai bayan sallar zuhr suka fita daga hotel din.
dama abokin aikin Ahmad ne yazo daukarsu don haka gabadayansu suka nufi motar da mutumin yazo daita
duk sanye suke cikin qannanun kaya sunyi kyau sosai mussanman aymaan dayayi shigar all white wanda yayi mugun yimashi kyau sosai saidai fuskarnan tashi babu wannan walwalar da fara'ar da aka saba ganinta dashi.
kallo daya zakamashi kasan cewa yau baya cikin good mood kwata2
ko a motama Ahmad da usman (abokin aikinshi) kawai ke labarinsu shikau hankalinshi nakan wayar hannunshi dayake daddanawa tunda suka shiga motar
sunyi tafiyar kusan mintuna 30 sannan suka iso inda zasu.
jin tsayuwar motar yasa Aymaan sanin sun iso
duk fiffitowa sukayi banda Aymaan da saida ya mula yasha iska sannan ya bude kofar 6angarenshi yafito.
Ahmad tun jiya yake lura da take takenshi dakuma yadda yake wani shashan qamshi amma be kulashi ba don yasan abinda ke damunshi kuma yasan qiris yake jira ya burkuce musu shiyasa yake taka tsantsan yana lalla6awa harsuyi abinda ya kawosu sutafi.
maida kofar aymaan yayi ya rufe bayan yafito sannan yafara bin harabar wurin dasuke da kallo
wurin babban industry ne ya hadu daidai misali don koina is neat and well trimmed.
akwai mutane jefi jefi a harabar wasu tsaye wasu kuma na kaiwa da kawowa.
waya usman yazaro yayi kira, bayan yagama yajuyo kansu Ahmad yace suje.
gaba yayi suma suka maramashi baya har suka shiga cikin building din.
suna tafe Ahmad da usman na magana yayinda Aymaan dake bayansu yayi tsit sai bin wurare yake da kallo cikin nazari.
Ahaka har suka qaraso reception din.
anan suka hadu da managern wajen wanda yayi musu tarba mai kyau wanda da alamu akwai sannaya a tsakaninshi da usman
anan usman ya gabatar mashi da Ahmad da Aymaan suka gaisa inda har lokacin babu walwala tareda Aymaan.
iso managern yayi musu zuwa wani qayyataccen waiting room yakuma sa aka kawomasu abu mai sanyi sannan ya sanardasu sudanyi haquri ogan na studio yanzu amma insha Allah yakusan fitowa.
da hakan yafito yabarsu wajen don jiran isowar ogan.
tunda suka zauna Aymaan ya jingina da jikin kujera ya rungume hannayenshi a qirji ya sauke idanunshi qasa.
ko kallon kayan drinks din gabansu beyi ba bare yayi marmarin ta6a daya daga ciki kawai dai zaune yake yana kalkada kaffafunshi yana saqe saqen da shikadai yasansu.
sunyi 20mins ahakan sannan suka farajin alamun ana tunkaro dakin dasuke
su Ahmad daketa labarinsu daya shafi business tuni suka nutsu suka maida dukkan hankalinsu ga kofar shigowa wajen yayinda Aymaan ko motsawa beyiba daga position dayake ba.
qarar budewar kofar yaji sannan yaji sallamar manager din daya kawosu nan din, can saiya sake jin sallamar cikin wata very cool calm voice.
bugun zuciyarshi ce tafara sauya salo lokacin da wannan muryar ta dira kunnuwanshi.
su Ahmad ne suka samu damar amsa sallamar yayinda shikuma ahankali yafara dago idanunshi daga qasan dasuke kallo
cikin two pair of oily eyes dinshi ya saukesu wanda yaqara yin daidai da motsawar zuciya...βπ?
Ummin fasihuπ§π»ββοΈ?
8/2/21, 9:43 PM - Buhainatπ: *ππ»ββοΈDEENππ»ββοΈ?*
*077*
Kafeshi yayi da kallo shima Deen din ya tsinci kanshi da tsareshi da nashi idanun.
"bismillah, gasunan tundaxu suke zaman jiranka" maganar Habeeb ta dawo da Deen daga duniyar kallon Aymaan
janye idanunshi yayi akanshi ya kalli kingin mutanen dakin yana sakarmasu kyakyawan murmushinshi yana ida qarasowa dakin.
Ahmad tunda ya dora idanunshi shima akan Deen yayi suman zaune, be ta6a sanin kammanin nasu yakai hakaba, ba don yasani ba da yana iya rantsewa cewa wannan Mussadiq ne.
"barkanku da warhaka, sorry for keeping you waiting" yafada calmly cikin friendly tone yana miqamusu hannu don suyi musabaha
da usman dake farko suka fara musabahar sai Ahmad dayayi iya bakin qoqarinshi wajen daidaita nutsuwarshi yana murmushin yaqe sannan ya miqama Aymaan da har lokacin idanunshi bebar fuskar Deen ba
ganin be amshi hannun ba saima kallonshi daya tsaya yanayi yasa shima Deen cigaba da kallonshi trying to read his expression don shima tun kallon farko dayayiwa mutumin yakejin kamar akwai wani abu attatare dashi.
harya fara fidda rai da zai amshi hannun yafara shawarar saukewa Aymaan ya dago nashi hannun yabashi sukayi musabahar wanda ko second daya basuyi ba kowanne ya janye nashi hannun
iso Deen yayi musu akan sutaso sutafi office dinshi yadda zasu tattauna dakyau.
duk miqewa sukayi yayi gaba batareda ya qara kallon gefen aymaan da ko motsawa daga zaunen dayake beyiba yayi hanyar fita daga dakin.
Ahmad ne ya dafa kafadar Aymaan ganin beda alamun tashi din
dagowa Aymaan yayi yana kallon Ahmad da wani irin expression a idanunshi, fuskar roqo Ahmad yayimashi yana mashi nuni daya taso please.
dakyar yasamu yataso din yana cije lip dinshi na qasa.
suma hanyar fita sukayi Don kingin harsun fita.
basuyi wata doguwar Tafiya ba suka qarasa office din Deen din
duk yimasu iso managern yayi ya gwagwadamasu wurin zama duk suka zauna a kujerun dake facing table din daya raba tsakaninsu da Deen dake zaune yana facing dinsu ta dayan 6angaren.
tunda Aymaan ya zauna yayi crossing kaffafunshi ya sauke kanshi qasa yana danne2 a waya be qara dagowa ba
a bangaren su Deen kuma gaisawa suka sakeyi dasu Ahmad sosai sannan Habeeb yafara magana
"wannan shine wanda nacema zaizo yau dashi da abokanshi, sunanshi usman ya rako abokanshi ne akan wani aiki amma gashi nan ai, waqa abakin mai ita tafi dadi"
duk murmushi sukayi sannan usman ya amsa da
"hakane Mallam Habeeb, ni sunana usman mahmud wadannan abokainane kuma yan uwana da Ahmad da Aymaan, su yan Nigeria ne amma suna zaune ne a Dubai yanzu hakan ma aiki ne yakawosu nan din, wannan Ahmad din shi yayimin magana tun kafin suzo akan zasu shigo 9ja kuma xaiso haduwa da shahararren mawaqinnan balarabe don fan dinka ne sosai dukda yanacan amma yana yinka kuma yana sauraron waqoqinka sosai, kasan shahara babu abinda bata kawowa, kai kananan zaune waje daya amma bakasan iyakar inda ka zaga ba.
ganin yadda yake kwadayin ganinka yasa nikuma nace insha allah zanyi qoqari na hadaku... to Mallam Ahmad yau dai gaka ga balarabe face-to-face" yaqarashe yana kallon Ahmad daketa murmushi tunda yafara maganar
"aikaudai Dan uwa, yau gani ga wanda nadade ina mafarkin gani a zahiri.
gaskiya naji dadi sosai don I never thought ganinka will be this easy for me, ban ta6a tunanin zanganka anan kusa ba koda daga nesa ne bare ace har nasamu damar magana dakai, gaskiya am very happy today and ina farincikin gayamaka cewa.muna yinka sosai, more more basira insha Allah"
Deen dake murmushi sosai yace
"Thanks so much bro, am glad and happy I can statify your expectations without my knowledge, Allah praise be to Allah dayabani damar gamsar daku da guntun baiwar dayabani, allah yasaka da alhairi yakuma cigaba dabani ikon cigaba da gamsardaku da aikina"
"Amin ya allah, ai Mr balarabe sunanka yayi trending inda kwata2 baka tunani kuma bakomai yaja hakan ba sai irin yadda kake captivating zuciyar mutane da salon waqarka, ga sanya nutsuwa ga sanya shauqi don duk daskarewar zuciyar mutum dayaji waqarka saita motsa wlh, allah dai yaqara basira yasa afi haka" inji usman
"Amin amin, Allah yaqara daukaka yaqara zaqin murya da kaifin kwalwa.."
tashin da Aymaan yayi yasa Ahmad Dan yin shiru
wayace kare a kunnenshi hannu daya a aljihu
"hello..." daga haka yawuce hanyar kofar office din yafice
Duk binshi da kallo sukayi harda Deen harya ida ficewa daga office din
maido dubansu sukayi kan Deen da haryanzu idanunshi nakan kofar office din
yar dariya Ahmad yayi yace
"workaholic kenan, haka yake kodayaushe cikin aiki mutum kamar agogo"
duk dariya sukayi banda Deen dayayi murmushi kawai
"yes as I was saying Idan babu damuwa nima zanso adan yimin waqa ace yau gani da waqar actor na kuma ni akaiwa, gaskiya I'll be very happy Idan akayi granting wannan wish din nawa"
murmushi Deen yayi yace
"babu damuwa insha allah, hakan bazai gagara ba saidai wane iri kakeso? just waqar koko harda performing?"
dan wara idanu ahmad yayi
"wow performing? sounds nice. wane procedure akebi to Idan mutum nason ayimashi performing din?"
"gaskiya Idan performing ne ana sanarwane dawuri misali a month to the date yadda za'a riga akamamaka ranar"
"hakan yayi, insha Allah zamu dawo don performing din very soon amma yanzu kasancewar zuwa mukayi kuma ba dadewa zamuyi ba inajin waqar kadai ta wadatar"
"alright to wace iri kakeso?"
"waqar mahaifiya, umma ta nakeso ka waqe" yafada yana washe baki
duk murmushi mai sauti sukayi
"masha Allah, Shikenan insha allah yanzu Habeeb kar6i bayyanan komai da komai, yaushe kukeson waqar?"
"eto, kaga bawani dadewa zamuyi anan dinba kawai wani aiki ne yakawomu zamuyi mu juya, insha allah jibi mukeson juyawa Idan Allah yakaimu"
"alright, jibi da yaushe zaku tafi?"
"jirgin marece zamubi insha Allah"
"to kuna iya dawowa jibin dasafe insha Allah everything will be ready"
cikin jindadi Ahmad yace
"kai masha allah, mungode kwarai allah ya qara daukaka"
da Amin ya amsa yana murmushi sannan Habeeb yashiga yin abinda Deen din yasashi.
cikin qanqanin lokaci suka gama clearing komai suka dan qara ta6a fira cikin raha da barkwanci inda anan saida Ahmad yayi ya dauki hoton Deen shikadai sannan kuma yabada akayimusu taredashi.
lokacin da zasu tafi har waje saida Deen da Habeeb suka rakosu saboda dan sabo daya shiga tsakaninsu adan wannan lokacin suna tafe suna fira.
tundaga nesa suka hango Aymaan zaune kan wani benci dake karkashin wata bishiya dake parking space din kanshi sadde yana latse latsenshi a waya.
har suka qaraso dan nesa da wajen be dagoba don bema nuna alamun yasan dasuba dukda tun fitowarsu yagansu
tsayawa sukayi adan nesa da wurin sukayi bankwana cikin aminci sannan Deen ya juya batareda shima ya kalli gefen da Aymaan yakeba yatafi Habeeb na takemashi baya.
saida sukaga wucewarsu sannan suka nufi inda Aymaan yake
"haba aymaan, meye hakan dakayi? you just walk out without even excusing yourself, hakan dakayi is not proper" inji Ahmad
dagowa yayi ya makamashi wani kallo sannan ya tashi yana pocketing wayarshi
"kunga muje, abinda yasa kuka iskeni anan ma don babu car key a hannuna ne" yafada yana wucesu
"aida kabi adaidaita tunda garin ba baqonka bane bare ka 6ace" Ahmad yabashi amsa
"I thought as much saidai earliness dinku na minti biyar ya hana hakan, dakun qara minti biyar aciki da yadda kace din za'ayi" Aymaan yabashi amsa
Ahmad zai sake magana usman yadan dafa kafadarshi yana murmushi sannan yajuya wajen Aymaan dake qoqarin chanza akalar tafiyarshi daga motar zuwa hanyar waje yace
"kyaleshi dude, muje please wani lokacin sai ya dinga abu gadaiyanan"
da hakan yabude motar ya budewa Aymaan din dake cika yana batsewa backseat din.
kamar karya shiga saikuma yashiga don bazaiso qara saida halinba mussanmman ga usman dayake baqo awajenshi sannan suma duk suka shiga gidan gaba usman ya tada motar suka fice daga industry din
***
yauma sai wajajen bayan asr suka fito daga school din suna tafe suna firarsu suka nufi parking space inda sukayi parking din motarsu
tundaga nesa suka hangeshi zaune bisa booth din danqareriyar motarshi baqa
sanye yake cikin shigar suit dinshi as usual saidai babu coat din sama acikinshi sai farar spotless shirt da guntuwar jacket dinta dake sama.
idanunshi sanye da shade as usual ya sunkuyar dakai yana danne danne a wayar hannunshi.
kallon juna batool da zee sukayi sannan suka sake kallonshi don yau ma kamar kwanaki parking yayi yadda yaga dama don yauma yaga taremusu motarsu dole saiya janye tashi sannan zasu samu damar fiddo tasu.
rolling idanu zee tayi cikin qosawa, meyasa wannan mutumin baxai fita rayuwarsu ba hakanan?
"ai shikenan, sai kije ki fiddomana motar" tafada ma batool tana juyar da kai gefe guda
"wa? ai wannan aikinki ne tunda naga kunfi kusa" batool tabata amsa
"ai shikenan saimu nemi abin hawa mutafi don yau babu wanda zai 6atamin rai abanza" inji zee tana juyawa zata nufi hanyar gate
yar dariya batool tayi tace
"good idea, ashe kema yanzu kingane fada da aljani babu riba" tafada tana binta
harara zee ta gallamata ta gefen ido suka cigaba da tafiyarsu batareda sunqara bi takan parking space din ba
"Ummie!!" sukaji an kwalamasu kira daga bayansu
"Ummie! sis batool!"
atare suka juyo saikuma suka wara idanunsu atare
"Aysha!!" sukayi exclaiming atare sannan suma suka nufeta cikin sauri da murna
a tsakiyar hanya suka hadu su ukun suka rungume juna suna tsuwar murna
saida suka gama haukarsu sannan suka saki juna suna dariya
"yau kece a school dinmu?" inji zee tana riqe ha6a
harara Aysha ta gallamata tace
"aike kin manta da mutane ko kiran mutane bakiyi yanzu bare akaiga kin nemi ganinsu"
dariya zee tayi tace
"haba daughter, wlh kina raina"
"banga alama ba ai, yanzu ma badon na takurama Akhie yakawoniba da haka za'aita Tafiya"
"ai haka take wannan matar batason zumunci ko kadan" inj batool
"ai harda ke, kema yaushe rabon da ki kirani?" inji Aysha tana harararta itama
gwalo zee tayima batool data turo baki tana cewa
"hhh yarinya wayace ana shiga tsakanin uwa da 'ya?"
"yasu Ummie? ya school?" inji zee tana kallon Aysha
"school babu dadi, haryanzu nakasa sabawa da rashinki" tafada tana Dan kwa6e fuska
itama zee kwa6e fuska tayi tace
"ayyah same here"
"bawani same here keda baki damu da mutane ba?"
"haba Ayush dita? nina isa"
Aysha zatayi magana wayarta tayi Ringing
zaro wayar tayi taduba saikuma