Showing 234001 words to 237000 words out of 322641 words

Chapter 79 - DEEN Complete Hausa Novels By Arewa Novels.txt

27 Nov 2025

4295

dayake da kallo baki sake


juyawa Aymaan yayi ya murda kofar ya bude yafita tareda maidota da qarfi leaving Aymaan still standing mouth agape





Besan yadda ya fito a daga company din ba saidai.Kawai yaganshi a jikin motarshi yana kiciniyar budeta


ya dade yana kiciniyar budeta kafin ya gane ashe ba makullin motar bane yake amfani dashi


lalubo makullin motar yayi sannan ya bude ya shiga yarufo murfin

kai key din yayi jikin motar yana son kunnata saidai yakasa daidaita key din da inda ake zurashi saboda rawar da hannunshi yake


ganin hakan yasashi sakin key din kawai ya hada kanshi da sterring yana sauke numfashi ahankali


kanshi sarawa yake, mugun sara, jiyake kamar ya cireshi ya jefar ko zai huta


why?

meyasa abbubuwa suka taru suka cakudemashi yau?

meyasa abubbuwan dayake kasa jura ke faruwa dashi yau

first is Mussadiq, yanzu kuma Deen?


meyasa sai yanzu Deen zai bayyana? meyasa ya bayyana tun yanzu?

bude rinnanun idanunshi yayi ahankali

kenan dama duk wannan abin da ake bayaso Deen ya bayyana?

yayi tunanin zaifi kowa farinciki Idan Deen ya bayyana tunda hakan na nufin farincikin zee itama

amma sai yaga sa6anin haka, Abinda yakeji kwata2.beyi kama da farinciki ba, mutumin da suka dade suna nema ya bayyana amma baya murna.

so strange!




ya dade cikin motar ahakan kafin yasamu yadan dawo normal, atleast yasan zai iya lalla6awa yakai kanshi gida



wayarshi dake gaban motar ya dauka ya Kunna


missed calls yagani rututu, daga ummy, abbu, batool da...


qurawa sunanta dake rubuce a screen din wayar idanu yayi


itace tafi qarancin kira acikinsu amma itace kiranta yafi tasiri agareshi


Ajiyar zuciya ya sauke sannan ya ajiye wayar batareda ya.maida kowa cikinsu kira ba, ya duqa ya dauki key din daya saki daxu ya zura a keypoint din ya tada motar ya jata ahankali yabar company din.....✍�





*manage please, nima managing nayi nayimuku post din, keep praying for me, heart you allπŸ’—*






Ummin fasihuπŸ§šπŸ»β€β™€οΈ?
8/2/21, 9:42 PM - Buhainat😝: *πŸ™πŸ»β€β™‚οΈDEENπŸ™πŸ»β€β™‚οΈ?*













*072*






*THE MUSICIAN 2*











Qarar bude kofa taji amma hakan besata dagowa ba ko janye ido daga inda ta kafe da kallo ba



ahankali batool ta qaraso wajenta ta zauna gefenta tana kallonta


shiru yadan ratsa dakin kafin batool ta sauke Ajiyar zuciya

"zee.."


bata motsa ba kuma bata juyo ta kalleta ba


"zee ya kamata kisaki ranki hakanan, all is well insha allah" tafada cikin son kwantar mata da hankali


shiru dakin yasake dauka kamar baxata ce komai ba can kuma tace
"meyasa?... meyasa wadannan abubbuwan ke faruwa dani?"



kasa amsawa batool tayi sai kallonta datake emotionally

"daga wannan sai wannan? when will I have peace of mind?" tafada wasu hawayen na kawo mata


jawota batool tayi ta rungumeta ta gefe tana dan jijjiga kafadarta alamun rarrashi

"Zainab, all will be well insha allah"


"when? yaushe komai din zai daidaita? am fed up, nagaji" tafada hawaye na gangaromata a kumatu


"yanzu ina Aymaan, ni dake munsan yanayin daya bar school daxu kuma gashi haryanzu be dawo gida ba and baya picking calls, allah kadai yasan halin dayake ciki kuma kowanne hali yake ciki nice sila"


"shhhh... kibar fadin haka, insha allah yana nan lfy lau kuma zai dawo, kibar dorama kanki laifi da damuwa"


shiru zee tayi tana sauraronta, wani iri take ji a zuciyarta, komai baya mata dadi.

tunda take da Aymaan bata ta6a ganinshi a irin yanayin data ganshi yau ba

gabadaya ya burkuce kamar ba gentle Aymaan data sani ba, ya burkuce ya koma wani daban kuma duk itace sila

and she don't blame him, dole ya fusata a yanayin daya gansu


ganinsu fa yayi yana bata ruwa a baki, mutumin da yasha attempting marinta yana tare mata har takai da an tsareshi na wani lokaci wanda hakan ba qaramin cin fuska bane agareshi duba da matsayinshi da reputation dinshi amma shi zai gani yana bata ruwa abaki


dole koma waye hakan yafaru dashi yaji zafin abun

da farko ya ganta a motarshi yanzu kuma yaganta taredashi yana bata ruwa looking more like lovers, Idan ya yarda wancan karon bada son ranta tashiga motarshi ba yanzu fa? ai ba dura ya iske yana mata ba.



wani irin haushin Mussadiq taji tana ji, bata ida tabbatar da Mussadiq is soo annoying ba sai yau, tarasa dalilin dayasa tun farkon haduwarsu dashi suke samun matsala dashi, kwata2 rayuwar dasukayi da Deen beyi kama data Mussadiq ba ko kadan, rayuwar dasukayi da Deen is opposite data Mussadiq don duk lokacin dasuka hadu basa rabuwa ta dadi kuma tarasa dalili




Jin tsayuwar motar awaje yasata dan qame jikinta waje daya kamar yadda batool itama tayi

kallon juna sukayi sannan suka tashi atare suka nufi window inda suke iya hangen harabar gidan tanan



ganin motar Aymaan na parking yasa suka wara idanu suka kalli juna cikin murna


"he's back!"



tare suka nufi kofa da sauri har suna rige2


fitowa sukayi suka fara saukowa saman stairs din cikin sauri


cak zee ta tsaya tsakiyar benen takasa qarasa sauka saboda tozalin datayi dashi


tsayawa tayi tana kallonshi kamar yau tafara ganinshi

ya koma kamar bashi ba, Aymaan data sani tsaftsaf always looking neat and tidy shine tsaye agabanta cikin squeezed and dirty shirt harda yaga awasu wuraren ga fuskarshi duk bruises daya samu wajen fadan dasukayi dazu, he looked more like a thug

ganinshi a wannan yanayin yasata kasa qarasawa sai tsayawa datayi tana kallonshi


"Akhie!" inji batool tana fadawa jikinshi


hannu yasa ya taro bayanta batareda ya janye idanunshi akan zee daya fara kallo tun shigowarshi


*she's an angel, angel of light and beauty*
tunawa yayi da kalaman Deen


*duk inda ta gifta tana barin walwalin haskenta awajen,hasken dazai cigaba da haskaka wadanda tabari awajen*


How true his words are



"Aymaan..."
muryar ummy ta katseshi


janye idanunshi yayi daga kan zee ya maida kan ummy data qaraso itama gabanshi

Dan murmushi yasakarmata yana kallon worried face dinta

"Aymaan ina kashiga? anata kiran wayarka baka picking shima Ahmad ba'a samunshi, yanzu haka Abbu yafita nemanka" tafada tana kallonshi


dry murmushi yasake qirqira yana sakin batool sannan yamatso gaban ummy yariqo hannunta

"kuyi hqr, ina tareda Ahmad ne kuma nabar wayata a mota"


ganin ummy na bin jikinshi da kallo yasa shima kallon jikinshi

ganin abinda ummy ke kallo yasashi dan murmushi yace
"ummy Bari nashiga nadan watsa"

kada mashi kai ummy Kawai tayi tana kallonshi

juyawa yayi ya nufo stairs din su ummy na binshi da kallo


tunda yataho bugun zuciyarta ya qara gudu, cigaba da kallonshi tayi zuciyarta na cigaba da bugawa tana kallon yadda yake qara kusantota

sotake ta bar wajen amma takasa ko motsawa kamar yadda takasa janye idanunta akanshi

shikuma a nashi bangaren ba ita yake kallo ba, idanunshi na qasa harya fara taka stairs din

ahankali yake taka stairs din harya qaraso inda take tsaye

ahankali ya dago hazel idanunshi ya kalleta

hada idanu sukayi wanda hakan yasa Zainab saurin janye nata idanun ta saukesu qasa zuciyarta na cigaba da bugawa

ahankali taji wucewarshi ta gefenta ya cigaba da haura stairs


hawaye ne suka taru a idanunta dake kallon qasa tana jin wani sense of guilt a qasan zuciyarta

saida taji qarar rufewar kofar dakinshi sannan itama tajuya tayi saman da sauri ta bude kofarsu tashige


Ajiyar zuciya ummy da batool dake kallonsu tundazu sukayi, ummy tajuya tana lalubo number abbu don sanardashi dawowar Aymaan itakuma batool tabi zee sama.





πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–








*ABUJA, NIGERIAπŸ‡³πŸ‡¬*







Tafiya take tana dan bin harabar wajen da kallo.

mutanen dake harabar wajen basuda yawa, don yan tsirarun mutane ne jifa jifa awajen

cigaba tayi da tafiyarta tana scanning wajen kamar mai neman wani


"ranki shi dade!"
taji wata familiar murya namata magana a bayanta



tsayawa tayi daga tafiyar datake sannan ta juyo ahankali

qarasowa saurayin yayi wajenta yana washe baki ganin hakan yasata itama murmusawa


"ranki ya dade, kune yau a ma'aikatar mu?" inji saurayin bayan ya qaraso

"aikaudai Mallam Habeeb, ya aiki?" tafada tana gyara zaman sidebag dinta

"Alhamdullilah, gashinan munata fama, ya zafi2 ya school?"

"Alhamdullilah, daga can ma nake nayi tunanin dropping nan nayi checking abokinka, meya samu wayarshi?"

"bata shiga?"


"baya dagawa dai"


"ayyah, yana cikin studio ne, nasan yanzu haka silent take"

kada kai tayi tana dan ta6e baki
"nima nayi tunanin hakan"


"muje, nasan yanzu ma yakusan gamawa" inji saurayin

"ok, muje"



tare suka jero suna tafe suna dan labari jifa jifa har suka shige wani building


wani passage suka bi suna cigaba da firarsu Idan suka hadu da wasu a hanya su gaisa har suka qaraso inda zasu

tun kafin su shiga tafara jin cool voice dinshi na tashi in a cool rymth


lumshe idanunta tayi ta bude ahankali sannan tashiga ta kofar da Habeeb ya budemata



akwai mutane a studio din as usual amma basuda yawa, kowa hankalinshi da imaninshi ya tattara ya koma akanshi don dayawa basusan da shigowarsu Habeeb ba


daga idanu tayi ta kalleshi tacikin glass din dayake ciki

kanshi sanye da headphones sai mic dake girke a gabanshi mai dauke da abin tace murya


jitayi zuciyarta na melting lokacin data sauke idanunta akan fuskarshi, fuskar da duk duniya bataga mai kyawunta ba, fuskar da ke narkar da zuciyarta daga kallo daya


_Duba kigaa yadda sonki yayi dani.. dukda nasan kina sane_


_ki kalli cikin idanuwanaaa.. nasan xasu zayyane_


_wannan al'ajab na sone da qauna.. baki na kiranki neee_


_dana fada kiji_


_kibani agaji_

_indaina rangaji_

_kidanyi tsokaci_

_kibani ma'aji_

_ba zancen na gaji_

_ki kauda fuu da ji_

_a so baya ji_

_labarin zuciya_


_ni zaki tambaya_


_Abinda nakaji_

_ya zarce duniyaa_


_Idan na waiwaya_


_koko na sunkuya_

_amsar guda nakeji.._

_kinzaman habibiya_...




Kafe pink moving lips dinshi tayi da idanunta tana jin yadda sautin muryar tashi ke sinking har qasan zuciyarta




ahankali ta janye idanunta daga kan bakinshi tafara yawo dasu a fuskarshi


idanunshi a lumshe suke wanda hakan yaba zarazaran lashes dinshi damar hadewa, tarasa yaushe yafi kyau, Idan idanunshi na a lumshe ko Idan suna a bude.



kallon cikkakun girarenshi tayi ganin yadda suke motsawa ahankali, gangaro da idanun nata tayi kan pointed nose dinshi daya dace da fuskarshi, ahankali tasake maida idanun kan bakinshi dake motsawa haryanzu.


lumshe idanu tasakeyi ta bude tanajin wani abu na tasowa daga qasan zuciyarta


anya a duniya akwai wanda zai so gayen nan kamar yadda take sonshi? she doubt it, ajikinta tana jin duk wani mai son Deen to saidai yabi bayanta don soyayyar datake mashi batada iyaka




Deen on the other hand besan tana yi ba, yayi nisa, nisa daga wannan duniyar tamu, yana wata.duniyar daban, wanda yasaba shiga duk lokacin dayake waqa

idanunshi na alumshe amma yana gani clearly saidai ba abinda wadanda kecikin studio din ke gani yake gani ba

he has wander into his dreamland kamar yadda yasaba

acikin lumssasun idanunshi wani beautiful scene yake gani

fuskar da kullum ke zuwa mashi tana mashi gizo dare da rana, fuskar da sai idan yana ganinta yake iya rairo abinda ke zuciyarshi, fuskar da tazame mashi kamar abincin dayake ci ko iskar dayake shaqa


_ya za'ai na burge wacce nakeso da qauna? ya za'ai?_


_kalamaina sun kadan ta fahimceni sannan... ba hanya_


_kalamaina sun kadan ta fahimceni sannan ba hanya!!_


_inaso tasoni ne ba guruu babu laya_

_babu dad'i babu qarya.. ni banison riya_

_badon kwalliyaba kuma badon dukiya ba_


_badon zantuka ba kullum taimun maraba_


_ina sonki.. ina sonki.. inaa sonki_


_ina sonki so na gaskiya ba yaudara ba_


_ina sonki.. ina sonki.. ina sonki ni.._


_ina sonki so na gaskiya ba yaudara ba_

_ina sonki so na gaskiya ba yaudara baaaaa_




ihu studio din ya dauka da tafi wasu harda fito.

sosai mutanen cikin studio din ke nuna jindadinsu afili sai kirari suke mashi


bude lumsassun idanunshi yayi ahankali yana bin mutanen cikin studio din da kallo murmushi a fuskarshi



ahaka oily idanunshi suka sauka a kanta inda take tsaye tayi crossing hannayenta a qirji itama tana kallonshi




kafe juna da kallo sukayi na wani lokaci sannan ahankali deen ya sakarmata kyakyawan murmushinshi

jitayi wani farinciki ya mamaye zuciyarta nan take, ahankali itama ta sakarmashi nata murmushin mai kyau.







***


"ya school?" yafada cikin cool voice dinshi


"Alhamdullilah, ya naka aikin?" ta tambaya itama suna cigaba da tafiya side by side


"Alhamdullilah also, yasu mamy?"

"su mamy na nan lfy lau, tace ka kyauta daka maidasu gefe guda"

Dan murmushi yayi yana cusa yatsunshi cikin saisayayen sumarshi wadda bata kai ta da cika ba

"hmmm ba haka bane" yafada cikin murmushi

"to yane? kwata2 ka daina zuwa, ganinka yanzu sai an cika form, aita kiran wayarka ma ba'a samu" she complained

"am sorry, I've been busy ne a kwanakinnan amma zanzo, kiba mamy hqr"


Dan wara idanu tayi tace
"A'a, kabari duk ranar dakaje kabata, ni babu ruwana"

murmushi kawai yayi bece komai ba

ganin hakan yasa itama bata qara cewa komai ba suka cigaba da tafiya silently, tafiya gefe da gefe taredashi ba qaramin dadi yake mata ba musanmman Idan ta lura da yadda ake binsu da kallo inda mostly mata ne ke kallon nasu kowanne fuska dauke da kishi don sun lura Deen baya kula kowacce mace sai ita hakan yasa basasonta ko kadan.


parking space suka isa Deen yashiga waige2


"ina motarki?"



Dan daga kafadu tayi
"tadan samu matsala tana wajen mechanic"

"to da me kikazo?"


"adaidaita, yanzu ma dashi zan koma"


"amma kinsan adaidaita na wuya a arear nan ko?"

Dan 6ata fuska tayi
"I'll wait, no p"


Ajiyar zuciya ya sauke
"ina zuwa"

yana fadin hakan ya juya


Dan murmushi tayi

seems tarkonta ya danu, dama da gangan tasa drivernta dropping dinta tace yatafi kawai


ko minti biyu ba'ayi ba wata blue din mota ta qaraso wajenta ta tsaya


Deen ke ciki

"get in, let me drop you" yafada bayan ya sauke glasses din qasa


Dan sunkuyowa tayi tana kallonshi
"aren't you busy? kabarshi kawai xan samu adaidaita"


bece komai ba sai matsowa dayayi ya bude mata kofar

Ajiyar zuciya ta sauke sannan ta ida bude murfin tashiga ta maido ta rufe


tada motar yayi sannan yajata suka fita daga wajen.



Tafiya suke babu mai cewa komai acikinsu sai qira'ar Qur'an dake tashi cikin motar


Deen hankalinshi na kan titi yana driving at normal speed while itakuma tana lafe a kujerar mai zaman banza tana shaqar qamshinshi daya hadu da sanyin a.c din motar yabada wani sanyayar yanayi.


Babu jimawa suka isa kofar gidansu, batasan sun iso ba saida taji tsayuwar motar, sai.taga sunyi saurin zuwa, bata gaji da shaqar qamshinshi ba


"here we are" inji Deen


tashi tayi zaune sosai

"Bazaka shiga ba?"


Dan wara oily eyes dinshi yayi
"zan dai shigo soon insha allah"


"hmm to saina gayamata" tafada tana qoqarin fita

"me zaki gayamata?" yafada yana kallonta

"kazo amma you choose to turn around and go back"

"bazaki fadamata nazo ba" yafada fuskarshi da slight murmushi

"saina fada" tafada tana ida fita


"I dare you" yafada daringly fuskarshi da slight murmushi

kada kai tayi tana kwafa
"zaka gani kau" tafada tana rufo mashi kofar motar


dagama juna hannu sukayi sannan tajuya tanufi tangamemen gate din gidansu shikuma yaja motarshi yaqara gaba.




*10:15pm*





"Shikenan Kaka, allah yakaimu goben lfy" yafada ahankali


murmushi Kaka tayi ta shafa mashi kai
"Amin kyakyawana, yanzu kaje ka kwanta dare yayi nima barci nakeji"


"to Kaka, saida safe"


"Allah ya tashemu lfy, karka manta kayi alwalla kuma kayi addu'a"


kada kai yayi cikin murmushi sannan ya tashi ya kashemata fitilun dakin yabarmata na bedlamp kadai sannan yayimata sallama yafita.




ahankali yake takawa kasancewar dare yayi hakan yasa anajin faint sautin takunshi, ahaka harya isa dakinshi.


dakin is so big and neat, yasha kayan furnitures na zamani ga haske takoina.


direct gefen makeken gadonshi that is neatly spread ya nufa yafara rage kayan jikinshi

jefa wadanda yacire yayi a wani dogon bin inda dama yake saka kayanshi masu datti kafin laundrier yazo ya dauke washegari



toilet yashige don freshen up.


ya dade sosai a toilet din sannan yafito daure da towel a kugu sai wani a hannunshi yana tsane jikinshi


chanzawa yayi cikin kayan barci farare sannan ya shinfida sallaya ya gabatar da shafa'i da witr sannan ya rufe da addu'o'i


nade sallayar yayi ya maida ma'ajinta sannan ya miqe tsaye.


maimakon ya nufi gadonshi ya kwanta saiya nufi wani side din na daki


ahankali ya bude wata qofa wanda ta sadashi da balcony din gidan


stepping yayi cikin balcony din yana kallon waje yana feeling yadda iskan daren ke kadawa


koina yayi shiru sai kukan tsintsaye da zaka dinga jiyowa daga nesa dana qanannun qwari


garin yayi duhu sai hasken wata dake haskawa faintly

ahankali ya zura hannayenshi cikin aljihunnan wandonshi yana bin wurin da kallo


yaushe zaibar jinshi so empty?

yaushe wawakeken gurbin dake zuciyarshi zai cike?

yaushe duhu zai yaye?


yaushe haske zai qara ziyartar rayuwarshi?

yaushe farinciki zai sake ziyartar rayuwarshi?

yaushe?


ahankali ya daga kanshi ya kalli sama yana hango wata daya fara disashewa alamun soyake shima yashige cikin gajimare

bin yan mitsi mitsin taurarin dake saman yayi da kallo trying to count them amma sunyi yawa daya fara saiya 6ata a lissafin.

haqura yayi ya sauke idanunshi qasa yana qara observing din garin

hasken watan dake dan haska garin sai qara disashewa yake hakan yasa garin ke qara duhu, duhun da ga wasu na dan qanqanin lokaci ne don da gari ya waye zasuga haske, amma agareshi ba haka abin yake ba, koda gari ya waye wa kowa baxai waye mashi ba

ya dade cikin duhu kuma besan iya lokacin daxai sake dauka acikinshi ba.


maybe forever


maybe not...✍�









Ummin fasihuπŸ§šπŸ»β€β™€οΈ?*πŸ™πŸ»β€β™‚οΈDEENπŸ™πŸ»β€β™‚οΈ?*













*072*






*THE MUSICIAN 2*











Qarar bude kofa taji amma hakan besata dagowa ba ko janye ido daga inda ta kafe da kallo ba



ahankali batool ta qaraso wajenta ta zauna gefenta tana kallonta


shiru yadan ratsa dakin kafin batool ta sauke Ajiyar zuciya

"zee.."


bata motsa ba kuma bata juyo ta kalleta ba


"zee ya kamata kisaki ranki hakanan, all is well insha allah" tafada cikin son kwantar mata da hankali


shiru dakin yasake dauka kamar baxata ce komai ba can kuma tace
"meyasa?... meyasa wadannan abubbuwan ke faruwa dani?"



kasa amsawa batool tayi sai kallonta datake emotionally

"daga wannan sai wannan? when will I have peace of mind?" tafada wasu hawayen na kawo mata


jawota batool tayi ta rungumeta ta gefe tana dan jijjiga kafadarta alamun rarrashi

"Zainab, all will be well insha allah"


"when? yaushe komai din zai daidaita? am fed up, nagaji" tafada hawaye na gangaromata a kumatu


"yanzu ina Aymaan, ni dake munsan yanayin daya bar school daxu kuma gashi haryanzu be dawo gida ba and baya picking calls, allah kadai yasan halin dayake ciki kuma kowanne hali yake ciki nice sila"


"shhhh... kibar fadin haka, insha allah yana nan lfy lau kuma zai dawo, kibar dorama kanki laifi da damuwa"


shiru zee tayi tana sauraronta, wani iri take ji a zuciyarta, komai baya mata dadi.

tunda take da Aymaan bata ta6a ganinshi a irin yanayin data ganshi yau ba

gabadaya ya burkuce kamar ba gentle Aymaan data sani ba, ya burkuce ya koma wani daban kuma duk itace sila

and she don't blame him, dole ya fusata a yanayin daya gansu


ganinsu fa yayi yana bata ruwa a baki, mutumin da yasha attempting marinta yana tare mata har takai da an tsareshi na wani lokaci wanda hakan ba qaramin cin fuska bane agareshi duba da matsayinshi da reputation dinshi amma shi zai gani yana bata ruwa abaki


dole koma waye hakan yafaru dashi yaji zafin abun

da farko ya ganta a motarshi yanzu kuma yaganta taredashi yana bata ruwa looking more like lovers, Idan ya yarda wancan karon bada son ranta tashiga motarshi ba yanzu fa? ai ba dura ya iske yana mata ba.



wani irin haushin


Related Ebooks

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login