Showing 195001 words to 198000 words out of 332344 words

Chapter 66 - KIRAN RABO Book 3 Complete Hausa Novels By Nanah Halima.doc

30 Nov 2025

14444

yi sallah, bayan an idar Tk ya kawo musu abincin da ya aika ya siyo masa, wajan cin abincin ma haka suka dinga abinda suka ga dama yana ta jagwalwalata. Ranar haka suka kwana farantawa juna rai sun yi kwanan farin ciki da ?aunar junansu.

Bayan wasu kwanaki.
KRB2P071
Nanahaleema.


? ? ? Da daddare suna kwance suna hira, Nayla tana jikinsa a kwance tana shafa gashin ?irjinsa a hankali. Idanunsa a lumshe yana shafa bayanta, ta kalle shi ta ce, "Rouhii." Ba tare da ya buWe ido ba ya ce, "Uhum." Nayla ta ce, " ka bani labarin rayuwar da ka yi a baya." BuWe ido yayi ya kalle ta, baice komai ba ya mayar da ido ya rufe. Bata sake kula shi ba, shima bai kulata.

Wata ?ara suka ji mai Waga hankali, a tare suka firgita Nayla ta bar jikinsa a tsorace ta ce, "Rouhii sautin meye wannan?." Tashi yayi ya sauka daga kan gadon, ya buWe window yana kallon gate Win gidan dan daga nan yaji ?arar.

Wani sautin ya sake ji mai ?ara, sannan yaji ana faWin, "Ka fito in ka cika namiji, na dawo tsohuwar gaba ta dawo. Na san kana jina, na san ka san waye yake magana ba sai na faWa maka ba. Wal?iya ne, ehh ka ji abinda na ce ai, Wal?iya ne. In ka amsa sunan Damisar da ake faWa ka fito, in ka amsa sunan Jan wuyan da ake mata take ka fito, ni kuma zan nuna maka jan wuta nake ba jan wuya ba. Wallahi sai dai uwarka ta haifi wani!."

Kasancewar dare ne kuma da ?arfi yake maganar Omar duk yana jin abinda ake faWa, ya kuma gane waye wanda yake maganar. Babban abokin gabarsa ne a lokacin da suke tsaka da rashin ji, basa taSa zama inuwa Waya da Wal?iya, kamar wuta da ruwa haka suke, basa taSa haWuwa sai Waya ya kashe Waya. Kama Wal?iya da aka yi aka kulle shine ya dakatar da gabar, a daidai wannan lokaci kuma yaran Omar sun yiwa yaransa wula?ancin da wu?a. Tunda aka kai shi prison bai fito ba sai yanzu, shiyasa ya dawo Waukar fansa.

Omar ya kalli Nayla da take bayansa a tsaye a tsorace, bai kula ta ba ya Wauki waya ya kira Bashir, aka yi rashin sa a bai Wauka ba, ya kira Tk shima bai Wauka ba. Tsaki ya yi ya kalli agogo a lokacin ?arfe biyu na dare. Omar ya kira Goje aka yi sa a ya Wauka Omar ya ce, "kai kuna ina?."
"Muna gida Damisa, Allah ya sa lafiya."
"Lafiya. Wal?iya ya dawo gari, yanzu haka ina jiyo maganarsa...." A firgice Goje ya ce, "Mu bayyana kenan? A kwaso kayan da aka binne?."

Omar ya yi tsaki ya ce, "ina magana kana katse ni?."
"Tuba nake."
"Ko meye zai faru kar ku sake ku fito, na tabbatar ba shi kaWai ba ne, zasu cutar daku dan kasan ku yake nema. Ku zauna, kar ku fito sai da umarni."

Bashir ya ce, "Tiger zasu ga kamar mun ji tsoro ne, ta ya zamu zauna bayan suna ?ofar gidanka?. Baza mu iya zama ba, zamu fito ayi ragas mutuwar kasko." Omar ya ce, "ni dai haka nake mu ku" yana faWa ya yanke wayar.

Nayla ta ce, "Rouhii me ya faru? Su waye wa....." sake dukan gate Win aka yi da wu?a, gate Win ya bada sautin ?all mai ?ara. Nayla ta firgita ta faWa jikinsa cikin tsoro da kiWima. Ya ri?e ta yana kallon gate Win, kafin ya kalle ta ya ce, "ki nutsu."

? ? "Wallahi in baka fito ba sai mun shigo gidan nan, in baka fito ba ka nuna ka ji tsoro, daman na san tsoro ne ya saka ka zubar da makaman ka, kana tunanin rana irin ta yau shiyasa ka ce kai ka koma mai sana'a. Dan bana cikin gari ne, yanzu kuma na fito. In ka cika Wan halak ka fito!."

Omar ya sauke numfashi, ya kalli Nayla da ta kunna hasken Wakin jikinta yana rawa. Baice komai ba ta ga ya ?arasa bakin gadon, ya Wuka ?asan gadon ya Wauko wata ?atuwar wu?a mai tsaho siririya. Nayla ta wara ido ganin ya mi?e tsaye yana zare wu?ar daga cikin murfinta yana taSa kaifinta. Soketa yayi a jikinsa, ya Wauki riga ya saka a daidai lokacin da aka sake dukan gidan aka ce, "in ka cika kai ba matsoraci ba ne ka fito, ni kuma wallahi in ka fito sai dai a haifi wani ba kai ba. In kuma baka fito ba wallahi sai mun diro!."

Omar ya girgiza kai cikin takaici ya ce, "zan yi maganin ka" ya faWa yana niyar fita. Nayla ta buga tsalle ta sha gabansa a gigice ta ce, "Rouhii ina zaka je? Me zaka yi da wu?a ka Wauka?" Muryarta rawa take yi tana magana.

Ya cire hannunta daga jikinsa ya ri?e bai saki ba ya ce, "ki zauna a nan, kar ki je ko ina."
"A'a Rouhi, don girman Allah kar ka fita, ka ajjiye wu?ar da ka Wauka. Kar ka fita, Rouhii ka taimaka min kar ka fita" ta faWa tana shiga jikinsa tana fashewa da kuka.

?? "ka ce baka ji, ka ce kai baka ja da baya, ka ce kai ba matsoraci bane, ka ce kai Damisa ce. Ya ka gaza? Yaushe Damisa ta fara jin tsoro? Yaushe ka fara ja baya!" Sautin da suka sake ji kenan hakan ya saka shi cire Nayla daga jikinsa ya ce, "ki nutsu Jidda, ki zauna a nan, zan dawo yanzu."

"Bazan zauna ba, wallahi bazan zauna ba. Kana jin me suke cewa, kashe ka zasu yi, ni dai kar ka fita!" Ta sake faWa a gigice zata koma jikinsa. Cikin tsawa ya ce, "Nayla!" Cak tayi da kukan tana kallon sa jin sunan da ya kira ta dashi, ya buWe mata ido yana girgiza yatsa ya ce, "Ni ba matsoraci ba ne, ni bana ja da baya, ba a nasara a kaina. Ki zauna a nan, zanje na dawo, babu abinda zai same ni!."

Nayla ta ja numfashi hawaye yana sakko mata ta ce, "Wu?a fa ka Wauka, wu?a ce a jikinka Rouhiiii" ta nuna taga da yatsanta murya na rawa ta ce, "zaka fita wajan su ku yi faWa da wu?a?e ku zubar da jini. Rouhiii kar ka fita, kar ka fita don Allah!."

?? Bai kula ta ba dan ya san bazata fahimta ba, ya gyara zaman rigarsa ya ce, "na faWa miki kar ki je ko ina, ki zauna a nan." Ganin yana niyar fita ta sake shan gabansa tana girgiza masa kai tana kuka. Kulle ido ya yi ya buWe a kanta, in ya biye ta kukanta bazai yi abinda ya yi niya ba,? ya saka hannu ya janyeta gefe ya fita da hanzari. Biyo bayansa ta yi tana kiran sunansa, ya juyo a fusace ya ce, "ki koma!." Sai da ta firgita saboda tsawar da ya yi mata, ta zube a wajan tana kuka tana kallo ya fita.

Bata san adadin lokacin da ta kwashe a wajan ba, tana jingine da bango tana jan numfashi cikin rashin sanin abinda yake faruwa a waje. Motsi taji alamun za a shigo, ta zabura ta mi?e ta koma Wakin jikinta yana rawa. A lokacin ya shigo Wakin fuskarsa a Waure, alamun Sacin rai ya bayyana ?arara a tare dashi. Nayla ta bishi da kallo ?irjinta yana bugawa jiri yana ?o?arin kayar da ita.

Kallon ta ya yi yaga yadda ?irjinta yake Wagawa, ya kalli hannunsa da ya yi kaca-kaca da jini, ya kalli rigar jikinsa ya ga jini duk ya lalata ta, ya sake kallon ta yaga jikinta yana karkarwa kamar an jona mata wutar lantarki. Ya san a tsorace take, ya Wauke kai daga kallon ta ya shiga banWaki yana furzar da iska mai zafi.

?? Ya jima a ciki sannan ya fito yana goge hannunsa, ya cire rigar jikinsa ya ajjiye, ya zare wu?ar jikinsa ya mayar da ita mazauninta. Wayarsa ya Wauka ya danna sannan ya saka a kunne ya ce, "kun je asibitin?." Shiru ya yi alamun ana bashi amsa kana ya ce, "duk abinda ya faru ka sanar dani" yana gama faWa ya yanke wayar yana jan numfashi.

Kallon Nayla ya yi ya ga ta daskare a wajan, ya san a ruWe take da abinda ta gani, Didi ce kaWai ta saba ganinsa cikin jini kaca-kaca ba ita ba, dole ta shiga ruWani da tashin hankali. Numfashi ya sauke, ya haWWiye yawu ya mi?e yana takowa inda take, yana kai hannunsa jikinta tayi wata irin zabura tayi baya tana zare ido jikinta na rawa. Hannunta yake ?o?arin ri?ewa ta fizge tana runtse ido tana sake ganinsa cikin jini kamar likitan da yayi tiyata. "Jidda!" Ya faWa a tausashe yana kallon ta.

"Kar ka taSa ni, kar ka zo kusa dani. Bana son ganinka, bana so ka taSa ni!" Ta faWa cikin fitar hayyaci tana nuna shi da yatsa.

Ransa a Sace yake matu?a, yana saurarenta ne saboda ya san bata cikin hankalinta. Ya sake takowa ya tam?o hannunta, zata zille ya ri?e ta ?am ya haWata da jikinsa. Wani irin yun?uri tayi sai amaii shaaa, ?arnin jinin da yake tashi jikinsa ya daki hancinta amai ya cigaba da zuba a jikinsa.

?? Du?awa tayi a wajan tana amai, ya bi bayanta yana kallon ta tana zubar da abinda taci. Tana gamawa ta yi baya ta zauna daSas a ?asa tana sauke numfashi tana hawaye. Murya a sar?e ya ce, "sannu!." Abinda ya furta kenan yana kallon ta. HaWe jikinta tayi a waje Waya ta cusa kanta a guiwarta ba tare da ta kalle shi ba, ya sauke numfashi ya ce, "ki bar wannan kukan, ki tashi ki kwanta dare yayi sosai" ya faWa yana kallon agogo a lokacin ?arfe uku na dare.

? ? Zai sake magana ta fashe da kuka mai sauti tana cewa, "FaWa ka yi ko Rouhi? Jinin wani na gani a jikinka, ?arnin jinin nake ji har yanzu. Wani ka kashe? Wani ka kashe ko.....kashe shi ka yi....ya bar duniya......." Omar ya ja tsaki ya ce, "Ke ni ban kashe kowa ba, ki tashi ki je ki kwanta bana son shirme!."

"?arnin jini nake ji a jikin ka, jinin da na gani a jikin ka na waye? Na waye?. YaMar abinda ka bari ka cigaba da yi? FaWan da ka daina ka koma yi!." Mi?ewa tsaye yayi ya ri?e hannunta ya mi?ar da ita ya ce, "Malama ki je ki kwanta, bana son surutun banza."

"bazan kwanta ba, ni ka cika ni" ta faWa tana fincike jikinta. Ta sake kallon sa ta ce, "Meyasa zaka kashe shi? Sai da na ce maka kar ka fita amma ka fita, ka dawo da jini a jikinka. Meyasa ka aikata haka? Meyasa?."

"Kee!" Ya faWa da ?arfi yana zare mata ido. Ya Wora yatsansa a kan bakinsa idonunsa a buWe ya ce, "shiiiii." ?if tayi tana kallonsa tana jan numfashi cike da tsoro da tashin hankali, ya nuna mata kan gado ya ce, "wuce ki kwanta!."

?? Jikinta rawa yake yi sosai, ta kasa motsawa daga inda take saboda tsoro da firgici. Cikin tsawa ya ce, "ki wuce ki bani waje!." A firgice ta motsa zata bar wajan tsantsin aman ya kwashe ta tayi baya zata faWi ya taro cikinta ta tsaya cak, ya sake tamke fuska ya nuna mata kan gado ya ce, "wuce ki kwanta!."

Muryarta na rawa ta ce, "Sallah.....zan......yi...." Ya nuna mata banWaki ya ce, "shiga, in kuma na sake jin bakin ki sai na saSa miki." Da sauri ta wuce banWakin. Dogon tsaki ya ja ya fita ya Wauko abinda zai gyara inda tayi aman ya gyara wajan har lokacin bata fito ba.

?arasawa banWakin ya yi ya buWe, wata irin zabura tayi ta haWe jikinta waje Waya tana kallonsa alamun tsoronsa take yi. ?are mata kallo yake yi da alama tunda ta shiga baWakin babu abinda ta yi. Fuskarta ya kalla suka haWa ido, ta haWWiye wayu jikinta yana cigaba rawa.
"Alwalar kenan?." Kamar wacce ya tunawa, ta yi firgigit ta ?arasa gaban sink ta buWe fanfo ta fara wanke hannunta. Jikinta rawa yake yi har ta gama ta fito, ta shinfiWa sallaya ta saka doguwar riga da hijjab ta tayar da sallah.

BanWakin ya shiga ya yi wanka ya fito ya canja kaya, yana kallon ta tana sallah a firgice, kana ganin ta ka san babu nutsuwa a jikinta. Bashi da nutsuwar da zai iya yin sallah shiyasa bai gwada yi ba, ya Wauki waya ya sake kiran Bashir ya ce, "Ya jikin na sa?." Shiru ya yi kafin ya ce, "Okay" daga haka ya yanke wayar. Cillar da wayar yayi cikin Sacin rai, wai shi Tiger aka zo har gida ana yiwa ihu, shi ake cewa yaji tsoro, shi ake cewa ya ja da baya, shi ake Wagawa murya. Ya yi ?wafa a bayyane ya ce, "Bazai kwana da rai ba" ya faWa yana lumshe ido yana tuna baya.

Nayla jin wannan kalmar sai gabanta ya faWi, ta faWi tana faWawa Allah kukan ta cikin sujjada hawaye. Har aka yi sallar asuba yana a haka, ko fita bai yi ba a gida suka yi sallah shi da ita. Tana idarwa jiki yana rawa ta ce, "ina kwana." Kallon ta ya yi y???? 
  
 !"#$%&'()*+,-./0123456789:;<=>?@ABCDEFGHIJKLMNOPQRSTUVWXYZ[\]^_`abcdefghijklmnopqrstuvwxyz{|}~?a Wauke kai, ya manta rabon da su yi irin wannan gaisuwar. Da ya dawo daga masallaci take rungume shi sannan su gaisa, amma yau itace take ja baya kamar ta ga dodo.

Bai nuna mata ba ya ce, "ki tashi ki kwanta" ya faWa ba tare da ya amsa ba. Jikin ta yana rawa ta mi?e ko hijjab Win bata cire ba ta kwanta, sabon tsoronsa take ji yana ratsa ilahirin jikinta. Numfashi ya ji tana ja alamun mai kuka, ya juya ya kalle ta ya ce, "ki daina kuka, ki yi bacci." Kamar wacce ya bawa umarni ta rufe ido ruf tare da toshe bakinta da hannunta. Yana zaune a wajan har baccin tsoro ya Wauke ta sannan ya tashi ya fita daga Wakin.


? ?? Da safe ko da farka baya nan, haka ta tashi a gigice ta fita daga Wakin dan bata da nutsuwar gyarawa. Wanka tayi ta haye gado ta rufe jikinta saboda zazzaSin da take ji yana ratsa jikinta. Har azahar tana kwance, jin yunwa ta dame ta ya saka ta mi?e ta fito da?yar ta sha tea a lokacin aka fara ruwan sama mai ?arfi.

?? Gidan shiru sai ita kaWai, kuka take ta yi in ta tuna abinda ya faru jiya sai taji kuka ya tawo mata wanda bata shirya ba. Ta rasa abinda yake yi mata daWi, ko ganin Omar Win ma bata taso, saboda tsoronsa da ya gama zagaye jininta. Waya ta Wauka tana kallon agogo ta ga ?arfe uku a lokacin kuma ruwan ya tsaya, hannun ta yana rawa ta shiga lambarsa ta kira shi bai Wauka ba, sai ta rubuta masa text na zata je gidan Didi.

? ? Tana gama tura masa ta saka hijjabi ta Wauki kuWin mota dan baza ta iya jan mota ba, ta Wauki wayarta ta fita daga gidan. Tana fitowa daga gidan taji wani irin WaWi ya mamaye ta, gabaWaya gidan tsoro yake bata shiyasa take so ta fita ta bar shi. Napep ta tara ta hau sai bayan ta shiga take yi masa kwatancen uguwar da Didi take dan bata san sunanta ba.

? ? Tunda Nayla ta fito wani da yake can gefe a kan machine yake kallon ta, tana shiga napep ya kunna machine Win ya Waukar waya ya saka a kunne ya ce, "Matarsa ta fita a adaidai sahu" shiru ya yi alamun ana bashi amsa kana ya ce, "An gama, yarinya kwananki ya ?are yana gama faWar hakan ya saka wayar a aljihu yabi bayan napep Win.
KRB2P072
Nanahaleema.

Nayla tafiya ake jikinta yana rawa sosai, sai da aka fara shiga cikin unguwar su Didi taji tsoro, dan unguwar shiru gashi an yi ruwa ko abin hawan babu sosai. A daidai gidan ya sauke ta, ta fita daga napep Win hannu na rawa ta bashi dubu biyu ya karSa. Ganin wajan babu jama'a kuma a tsorace take sai ya fito mata da wu?a ya ce, "Kee! kawo wayar hannunki." Nayla jiki ya cigaba da rawa, tsoronta ya ninka na baya, ba shiri ta bashi wayar ya shiga napep Win da hanzari ya bar wajan.

?? A guje ta kwasa zuwa ?ofar gidan Didi, buga gate Win take yi a haukace cikin firgici da fitar hayyaci. Bata ji alamun motsin kowa ba ta cigaba da dukan gidan tana neman Wauki amma shiru. A lokacin wata ma?ociyar Didi ta zo wucewa, ganin Nayla a tsaye tana buga gidan sai ta kalli ta ce, "Sannu baiwar Allah, ai Aisha bata nan ta fita tun safe." Nayla ta ja numfashi mai tsaho, bata iya bawa matar amsa ba saboda tashin hankali.

? Kalle-kalle ta fara yi tana kuka a tsorace, babu kowa a akan titi kuma babu inda ta sani a wajan balle ta je, kuma gashi ba mota a hannunta, kuWin hannunta ma su kenan ta bawa mai napep. Jiri Waukarta yake yi cikin tsoro da fargaba, bata taSa shiga cikin yanayin da take ciki ba tunda take a duniya. Machine ta gani daga gefenta an ajiiye, kai tsaye aka yo inda take ana zaro ?atuwar wu?a mai kama da adda. Ba zato babu tsammani aka kaiwa wuyanta sara, cikin kiWima da tashin hankali ta kare da hannunta wu?ar ta shiga cikin naman hannunta take jini ya fara zuba. Wata irin ?ara Nayla tayi saboda azabar da ta ratsa jikinta har ?wa?walwarta.

Ganin bai same ta a inda zai yi saurin kashe ta ba ya saka shi ya ce, "Au ban hallaka ki ba kenan" ya sake faWa yana Waga wu?a zai soka mata a ciki. Cak ya tsaya sakamakon ri?e hannunsa da ya ji anyi, juyowa ya yi a firgice yana kallon wanda ya ri?e shi. Ganin waye ya saka ya kai masa bugu da ?afa a ciki, Tk ya yi baya ya dafe cikinsa saboda dukan ya shige shi sosai. Ya sake yin kan Nayla da ta zube a wajan kamar mara rai jini ya Sata hijjabin jikinta. Cikin azama Tk ya sake ri?e shi


Related Ebooks

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login